CRI Hausa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home DAGA BIRNIN SIN

Sin Ta Baiwa Kwararrun WHO Cikakkiyar Damar Shiga Ko Ina A Wuhan

by CRI Hausa
February 8, 2021
in DAGA BIRNIN SIN, Uncategorized
1 min read
Sin Ta Baiwa Kwararrun WHO Cikakkiyar Damar Shiga Ko Ina A Wuhan
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daya daga mambobin tawagar kwararru daga hukumar lafiya ta duniya WHO, dake aikin gano asalin cutar COVID-19, ya ce mahukuntan kasar Sin sun baiwa tawagar su cikakkiyar damar shiga ko ina, tare da damar zantawa da dukkanin jami’an da suke bukatar jin ta bakin su, matakin da a cewar sa ya wuce abun da suka zata.

Jami’in dan asalin kasar Birtaniya Peter Daszak, ya ce tawagar su ta mika bukatar ziyartar jerin wurare, da wasu jami’ai da take fatan zantawa da su, kuma ba tare da wata matsala ba gwamnatin Sin ta amince da bukatar su, kamar yadda kafar watsa labarai ta “The Associated Press” ta Amurka ta bayyana.
Bugu da kari, tawagar ta samu zarafin ziyartar asibitocin da suka karbi masu cutar ta COVID-19, lokacin da cutar ta fara bulla tun karshen shekarar 2019 da kuma farkon shekarar 2020.
Irin wannan dama ita ce kuma aka baiwa tawagar, lokacin da ta ziyarci kasuwar kayan abincin ruwa ta Huanan, wadda a nan aka fara samun bullar cutar, suka kuma tattauna da masu sayar da kaya da masu jagorancin kasuwar. (Saminu Alhassan)

samndaads
SendShareTweetShare
Previous Post

Ga Yadda Likitocin Kasar Sin Suke Ci Gaba Da Yin Aiki A Congo Kinshasa A Yayin Da Ake Tinkarar Annobar COVID-19

Next Post

Shekara Kwana: Sin Da Najeriya Na Cika Shekaru 50 Da Kulla Zumunci

RelatedPosts

Ko Allurar Rigakafi Kirar Kasar Sin Na Da Inganci?

Ko Allurar Rigakafi Kirar Kasar Sin Na Da Inganci?

by CRI Hausa
2 hours ago
0

Daga CRI Hausa Kasar Sin daya ce daga cikin kasashen...

MDD Ta Yi Kira Da A Gaggauta Sakin Dalibai ‘Yan Mata Da Aka Sace A Nijeriya

MDD Ta Yi Kira Da A Gaggauta Sakin Dalibai ‘Yan Mata Da Aka Sace A Nijeriya

by CRI Hausa
2 hours ago
0

Daga CRI Hausa MDD ta yi kira da a gaggauta...

WHO: Shirin Yin Rigakafin COVID-19 A Afrika Ya Matse Kaimi

WHO: Shirin Yin Rigakafin COVID-19 A Afrika Ya Matse Kaimi

by CRI Hausa
2 hours ago
0

Daga CRI Hausa Hukumar lafiya ta duniya WHO, ta ce...

Next Post
Shekara Kwana: Sin Da Najeriya Na Cika Shekaru 50 Da Kulla Zumunci

Shekara Kwana: Sin Da Najeriya Na Cika Shekaru 50 Da Kulla Zumunci

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version