CRI Hausa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home DAGA BIRNIN SIN

Sin Ta Bayar Da Tallafin Kayayyakin Kiwon Lafiya Ga Asibiti Mafi Girma A Zimbabwe

by CRI Hausa
December 16, 2020
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Sin Ta Bayar Da Tallafin Kayayyakin Kiwon Lafiya Ga Asibiti Mafi Girma A Zimbabwe
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Tawagar jami’an lafiyar kasar Sin dake Zimbabwe a ranar Talata sun mika gudunmawar kayayyakin kiwon lafiya ga asibiti mafi girma a kasar Zimbabwe, asibitin na Parirenyatwa Group of Hospitals (PGH), zai samu muhimmiyar damar gudanar da ayyukan yaki da cutuka.

Kayayyakin kiwon lafiyar wadanda hukumar lafiyar kasar Sin ta bayar da gudunmawarsu domin taimakawa kasar yaki da annobar COVID-19.
Kayayyakin sun hada da na’urar taimakawa numfashi, da na’urar dake bibiyar gudanar jini, da na’urar daukar hoton kirji, da injin samar da iskar da ake shaka, da dai sauransu.
Gabanin bayar da gudunmawar, asibitin na PGH ya dogara ne kan wasu injunan gwaje-gwaje na ECG guda biyu, kuma hakan yana tilastawa marasa lafiya biyan makudan kudade ga asibitoci masu zaman kansu don samun lafiya.
Babban jami’i mai kula da asibitin na PGH, Maunganidze ya ce, gwamnatin kasar Sin ta ba da gagarumar gudunmawa ga kasar Zimbabwe a yaki da annobar COVID-19.
Ya ce za su cigaba da tallafa musu da na’urar taimakawa numfashi, daya daga cikin gudunmawar da aka bayar ita ce na’urar da za ta taimakawa numfashi ga marasa lafiya da suka kamu da annobar COVID. Kasancewar annobar COVID-19 ta fi shafar numfashi ne kuma marasa lafiyar dake cikin yanayi mai tsanani suna bukatar na’urar dake taimakawa numfashi, kuma wannan gudunmawa da aka bayar za ta taimaka matuka, in ji jama’in. (Ahmad Fagam)

samndaads
SendShareTweetShare
Previous Post

Jerin ’Yan JKS Da Amurka Ta Fidda Babbar Karyar Ce Don Bata Sunan Kasar Sin

Next Post

Lardin Shanxi Na Kokarin Kawar Da Talauci Ta Hanyar Samar Da Aikin Yi Da Gidaje

RelatedPosts

Dabarun Gwamnatin Sin Ya Baiwa Duniya Kwarin Gwiwar Tinkarar Kalubaloli

Dabarun Gwamnatin Sin Ya Baiwa Duniya Kwarin Gwiwar Tinkarar Kalubaloli

by CRI Hausa
6 hours ago
0

“Abin da babba ya hanyo yaro ko ya hau kololuwar...

Shugaban Kasar Sin Ya Yiwa Taron Davos Jawabi Ta Kafar Bidiyo

Shugaban Kasar Sin Ya Yiwa Taron Davos Jawabi Ta Kafar Bidiyo

by CRI Hausa
7 hours ago
0

A yau ne shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya halarci...

Ko Akwai Yiyuwar Kyautata Hulda Tsakanin Amurka Da Turai Bayan Sabon Shugaban Kasar Ya Fara Aiki?

Ko Akwai Yiyuwar Kyautata Hulda Tsakanin Amurka Da Turai Bayan Sabon Shugaban Kasar Ya Fara Aiki?

by CRI Hausa
7 hours ago
0

Wasu kafofin watsa labarai na kasashen Turai sun taba yin...

Next Post
Lardin Shanxi Na Kokarin Kawar Da Talauci Ta Hanyar Samar Da Aikin Yi Da Gidaje

Lardin Shanxi Na Kokarin Kawar Da Talauci Ta Hanyar Samar Da Aikin Yi Da Gidaje

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version