CRI Hausa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home DAGA BIRNIN SIN

Sin Ta Gabatar Da Takardar Bayani Kan Ba Da Tabbaci Ga Samar Da Aikin Yi A Jihar Xinjiang

by CRI Hausa
December 3, 2020
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Sin Ta Gabatar Da Takardar Bayani Kan Ba Da Tabbaci Ga Samar Da Aikin Yi A Jihar Xinjiang
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kwanan baya, ofishin yada labarai na majalisar gudanarwa ta kasar Sin ya gabatar da takardar bayani kan ba da tabbaci ga samar da guraben aikin yi a jihar Xinjiang mai cin gashin kanta.
Takardar ta yi bayanin cewa, jihar ta maida aikin samar da guraben aiki yi a matsayin wani aiki mai tushe dake tabbatar da zaman rayuwar jama’a, kuma tana kokarin kara karfin ba da horaswa da habaka hanyoyin samun guraben aikin yi, hakan ya sa halin da ake ciki a wannan fanni na samun kyautatuwa, kudin shigar al’umma ya karu sosai.
Ban da wannan kuma, bayanin ya ce, jihar ta kiyaye hakkin al’umma bisa doka da shari’a don tabbatar da samun guraben aikin yi cikin adalci da kare hakkinsu a fannoni daban-daban.
Dadin dadawa, bayanin ya ce, jihar ta aiwatar da manufofin kasar Sin da ma’aunin kasa da kasa na ‘yan kwadago hakkin bil Adama, don ba da tabbaci ga hakkin samun aikin yi na al’ummun kabilu daban daban a jihar. (Amina Xu)

SendShareTweetShare
Previous Post

Gani Ya Kori Ji: Sallar La’asar A Masallacin Kuonaxiehai’er Na Xinjiang

Next Post

Me Ya Sa ‘Yan Siyasan Kasashen Yammacin Duniya Suke Mara Wa Scott Morrison Baya?

RelatedPosts

Dabarun Gwamnatin Sin Ya Baiwa Duniya Kwarin Gwiwar Tinkarar Kalubaloli

Dabarun Gwamnatin Sin Ya Baiwa Duniya Kwarin Gwiwar Tinkarar Kalubaloli

by CRI Hausa
7 hours ago
0

“Abin da babba ya hanyo yaro ko ya hau kololuwar...

Shugaban Kasar Sin Ya Yiwa Taron Davos Jawabi Ta Kafar Bidiyo

Shugaban Kasar Sin Ya Yiwa Taron Davos Jawabi Ta Kafar Bidiyo

by CRI Hausa
7 hours ago
0

A yau ne shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya halarci...

Ko Akwai Yiyuwar Kyautata Hulda Tsakanin Amurka Da Turai Bayan Sabon Shugaban Kasar Ya Fara Aiki?

Ko Akwai Yiyuwar Kyautata Hulda Tsakanin Amurka Da Turai Bayan Sabon Shugaban Kasar Ya Fara Aiki?

by CRI Hausa
7 hours ago
0

Wasu kafofin watsa labarai na kasashen Turai sun taba yin...

Next Post
Me Ya Sa ‘Yan Siyasan Kasashen Yammacin Duniya Suke Mara Wa Scott Morrison Baya?

Me Ya Sa ‘Yan Siyasan Kasashen Yammacin Duniya Suke Mara Wa Scott Morrison Baya?

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version