CRI Hausa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home DAGA BIRNIN SIN

Sin Ta Sanya Takunkumi Kan Amurkawa 28 Ciki Har Da Pompeo

by CRI Hausa
January 21, 2021
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Sin Ta Sanya Takunkumi Kan Amurkawa 28 Ciki Har Da Pompeo
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kasar Sin ta sanya takunkumi kan wasu Amurkawa 28 wadanda take tuhuma da laifin karya dokokin ikon kasar, kuma su ne ke da alhakin laifuffuka da dama da Amurka ta aikata ga kasar Sin, kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin ya sanar da hakan a yau Alhamis.

Mutanen sun hada da Michael R. Pompeo, Peter K. Navarro, Robert C. O’Brien, David R. Stilwell, Matthew Pottinger, Alex M. Azar II, Keith J. Krach, da kuma Kelly D. K. mai karfin fada a ji a gwamnatin Trump, sannan akwai John R. Bolton da Stephen K. Bannon.
A ‘yan shekarun da suka gabata, masu adawa da manufofin siyasar kasar Sin dake Amurka, saboda biyan bukatun siyasa na kashin kansu, da rashin adalci, gami da nuna kiyayya ga kasar Sin, da kuma rashin kaunar da suke yiwa moriyar mutanen Sin da Amurka, sun kulla makirci, sun kuma kaddamar da munanan kudurori gami da yin shisshigi a harkokin cikin gidan kasar Sin, wanda ya lahanta moriyar kasar Sin, ya bakanta ran Sinawa, kuma ya yi mummunar illa da haifar da koma baya ga dangantakar dake tsakanin Sin da Amurka, kamar yadda ma’aikatar harkokin wajen Sin ta sanar.
Kakakin ya ce, gwamnatin Sin a shirye take ta kare matsayin ikon kasarta, da tsaron kasar, gami da ci gaban moriyarta.(Mai fassarawa: Ahmad daga CRI Hausa)

samndaads
SendShareTweetShare
Previous Post

Kafofin Yada Labarai Na Amurka: Kasuwannin Sin Na Janyo Hankulan Masu Zuba Jari Na Kasa Da Kasa

Next Post

Akwai Tabbaci Ga ‘Yancin Bin Addini Na Al’ummar Kabilu Daban Daban Na Jihar Xinjiang

RelatedPosts

A Shirye Sin Take Ta Karfafa Musayar Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Amurka

A Shirye Sin Take Ta Karfafa Musayar Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Amurka

by CRI Hausa
4 hours ago
0

Daga CRI Hausa Ministan cinikayya na kasar Sin, Wang Wentao...

Bukatar Ma je Hajji Sallah

Bukatar Ma je Hajji Sallah

by CRI Hausa
4 hours ago
0

Daga CRI Hausa Da alamun har yanzu wasu kasashen yamma,...

Sin Tana Adawa Da Yadda Birtaniya Ta Yi Amfani Da Dandalin UNHRC Domin Shafa Mata Bakin Fenti

Sin Tana Adawa Da Yadda Birtaniya Ta Yi Amfani Da Dandalin UNHRC Domin Shafa Mata Bakin Fenti

by CRI Hausa
4 hours ago
0

Daga CRI Hausa Yau Laraba yayin taron ganawa da manema...

Next Post
Akwai Tabbaci Ga ‘Yancin Bin Addini Na Al’ummar Kabilu Daban Daban Na Jihar Xinjiang

Akwai Tabbaci Ga ‘Yancin Bin Addini Na Al’ummar Kabilu Daban Daban Na Jihar Xinjiang

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version