CRI Hausa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home DAGA BIRNIN SIN

Sin Ta Shirya Yiwa Mutane Miliyan 50 Rigakafi Zuwa Tsakiyar Watan Faburairu

by CRI Hausa
December 24, 2020
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Sin Ta Shirya Yiwa Mutane Miliyan 50 Rigakafi Zuwa Tsakiyar Watan Faburairu
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Rahotanni daga jaridar “The New York Times”, na cewa mahukuntan Sin na shirin yiwa ’yan kasar miliyan 50 allurar rigakafin cutar numfashi ta COVID-19, daga nan zuwa ran 15 ga watan Fabarairu, lokacin da za a yi bukukuwan sabuwar shekarar gargajiya ta kasar Sin, lokaci da miliyoyin al’ummar kasar ke yin tafiye-tafiye.

Jaridar ta rawaito wani kwararre a fannin rigakafin Tao Lina, na cewa hukumar lafiyar Sin, ta bayyana wannan shiri ne yayin wani taro ta kafar bidiyo da jami’an lardunan kasar a ranar 15 ga watan nan.
Tao Lina, wanda ke aiki a birnin Shanghai, kuma babban jami’in ayyukan rigakafi a cibiyar kandagarki da shawo kan cututtuka ta kasar, ya ce an kiyasta adadin mutane miliyan 50 din ne, daga adadin mutanen da ake hasashen za su fi bukatar rigakafin a karon farko.
Jami’in ya ce lardunan kasar Sin, na ci gaba da lasafta adadin mutanen su. A kuma wannan wata, gwamnati ta ce za a ba da fifiko, wajen gudanar da rigakafin ga kwararru dake aikin kula da lafiyar al’umma, da matukan jiragen sama, da masu aiki a wuraren sayar da abinci, da kuma sauran mutane dake cikin hadarin harbuwa da cutar cikin sauri. (Saminu Hassan)

samndaads
SendShareTweetShare
Previous Post

GÜLmire Atihan Ta Cimma Burinta Na Samun Wadata A Kauyen Baixituogelake Dake Jihar Xinjiang

Next Post

Amurka Za Ta Girbi Abun Da Ta Shuka

RelatedPosts

Rayukan Amurkawa

Rayukan Amurkawa Na Fuskantar Babbar Barazana Sakamakon Tsarin Kiwon Lafiyar Kasar

by CRI Hausa
23 hours ago
0

A lokacin da cutar mashako ta COVID-19 ke ci gaba...

Allurar Rigakafin COVID-19

Samar Da Allurar Rigakafin COVID-19 Cikin Adalci Zai Taimaka Wa Afirka Wajen Yakar Annobar

by CRI Hausa
23 hours ago
0

Bisa labarin da cibiyar kandagarkin cututtuka ta Tarayyar Najeriya wato...

Shugaban Kasar Turkiyya

An Yi Wa Mataimakin Shugaban Kasar Turkiyya Allurar Riga-Kafin Cutar COVID-19 Kirar Kasar Sin

by CRI Hausa
23 hours ago
0

An yiwa mataimakin shugaban kasar Turkiyya Fuat Oktay allurar riga-kafin...

Next Post
Amurka Za Ta Girbi Abun Da Ta Shuka

Amurka Za Ta Girbi Abun Da Ta Shuka

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version