CRI Hausa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home DAGA BIRNIN SIN

Sin Za Ta Kaddamar Da Shirin Samar Da Masu Tsaron Dazuka A Fadin Kasar

by CRI Hausa
January 13, 2021
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Sin Za Ta Kaddamar Da Shirin Samar Da Masu Tsaron Dazuka A Fadin Kasar
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kasar Sin ta fitar da wata ka’idar kafa shirin samar da masu tsaron dazuka a fadin kasar, a ci gaba da kokarin da take na kare dazuka da yankunan ciyayi.

Ofisoshin kwamitin tsakiya na JKS da na majalisar gudanarwar kasar ne suka fitar da shirin wanda za a kaddamar a fadin kasar a watan Yunin 2022.
Bisa ka’idar, za a nada masu tsaron dazuka a dukkan matakan larduna. Ta kuma fayyace hakkokin da suka rataya a wuyansu na kare albarkatun dazuka da na yankunan ciyayi.
Karkashin shirin, Sin za ta karfafa kare muhalli da farfado da dazuka da yankunan ciyayi da inganta shuka bishiyoyi masu yawa da bunkasa bibiya da sa ido kan albarkatun dazuka da yankunan ciyayi ta hanyar amfani da fasahohin zamani.
Za kuma a karfafa ayyukan kandagarki da tunkarar kwari masu hadari da cututtukan tsirrai da kuma annoba kamar gobara. (Mai fassarawa: Fa’iza Mustapha daga CRI Hausa)

samndaads
SendShareTweetShare
Previous Post

Jami’in Xinjiang: Amurka Wata Kasa Ce Da Ta Yi Kisan Kare Dangi

Next Post

Kakar Kasashe Masu Tasowa Ta Kusa Yanke Saka

RelatedPosts

Allurar Rigakafin Da Sin Ta Samar Na Da Inganci

Allurar Rigakafin Da Sin Ta Samar Na Da Inganci

by CRI Hausa
3 hours ago
0

Ran 30 ga watan Disamba na shekarar bara, bayan allurar...

Rikicin Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Ya Jawo Asarar Guraben Ayyuka 245,000 A Amurka

Rikicin Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Ya Jawo Asarar Guraben Ayyuka 245,000 A Amurka

by CRI Hausa
8 hours ago
0

Wani nazari da cibiyar binciken harkokin tattalin arziki ta Oxford...

Amurka Za Ta Yi Wa Kanta Illa, Idan Ta Ci Gaba Da Hana Hajojin Jihar Xinjiang Shiga Kasar

Amurka Za Ta Yi Wa Kanta Illa, Idan Ta Ci Gaba Da Hana Hajojin Jihar Xinjiang Shiga Kasar

by CRI Hausa
8 hours ago
0

kwanan nan, hukumar kwastan da hukumar kare iyakokin Amurka, sun...

Next Post
Kakar Kasashe Masu Tasowa Ta Kusa Yanke Saka

Kakar Kasashe Masu Tasowa Ta Kusa Yanke Saka

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version