CRI Hausa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home DAGA BIRNIN SIN

Sin Za Ta Samarwa Kasashen Afirka Sama Da 19 Rigakafin COVID-19

by CRI Hausa
February 22, 2021
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Sin Za Ta Samarwa Kasashen Afirka Sama Da 19 Rigakafin COVID-19
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Mai magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Wang Wenbin, ya bayyana kudirin kasarsa na taimakawa sama da kasashen Afirka 19 da alluran rigakafin COVID-19, da ma hadin gwiwar Sin da kasashen duniya kan samar da alluran rigakafi, ta yadda alluran rigakafin da ta samar, zai kasance kayan al’ummar duniya baki daya.

Wang ya bayyana haka ne, lokacin da aka bukaci ya mayar da martani kan kalaman da shugaban kasar Faransa Emmanuel Macron ya yi a yayin taron tsaro na Munich cewa, ya kamata Turai da kasar Amurka, su samar da isassun alluran rigakafin COVID-19 ga nahiyar Afirka, idan ba haka ba, kasashen Afirka za su iya zaben sayan alluran rigakafin daga kasashen Sin da Rasha, yana mai cewa, “karfin kasashen na yamma zai kasance bisa manufa, ba wai a zahiri ba”. (Mai fassarawa: Ibrahim daga CRI Hausa)

samndaads
SendShareTweetShare
Previous Post

Jam’iyyar JKS Ta Sin Na Samun Yabon Masana Kan Kwarewar Shugabanci

Next Post

An Yi Taron Yayata Manufofi Na “Labaran JKS” Kan Xinjiang A Urumqi

RelatedPosts

Sin Ta Gayyaci Jakadun Kasashen Turai Su Ziyarci Xinjiang, Amma Sun Jinkirtar Ziyararsu

Sin Ta Gayyaci Jakadun Kasashen Turai Su Ziyarci Xinjiang, Amma Sun Jinkirtar Ziyararsu

by CRI Hausa
22 hours ago
0

Daga CRI Hausa Yau yayin taron ganawa da manema labarai,...

“Ruhin Rashin Son Kai” Ya Taimakawa Sinawa Wajen Cimma Nasarar Kawar Da Talauci

“Ruhin Rashin Son Kai” Ya Taimakawa Sinawa Wajen Cimma Nasarar Kawar Da Talauci

by CRI Hausa
22 hours ago
0

Daga Sanusi Chen A shekrun 80 na karnin da ya...

Masanin Rasha:Yadda Tattalin Arzikin Kasar Sin Ya Bunkasa Ya Aza Ingantaccen Tushe Ga Cimma Nasarar Yaki Da Talauci

Masanin Rasha:Yadda Tattalin Arzikin Kasar Sin Ya Bunkasa Ya Aza Ingantaccen Tushe Ga Cimma Nasarar Yaki Da Talauci

by CRI Hausa
22 hours ago
0

Daga CRI Hausa A gun taron jinjinawa wadanda suka ba...

Next Post
An Yi Taron Yayata Manufofi Na “Labaran JKS” Kan Xinjiang A Urumqi

An Yi Taron Yayata Manufofi Na “Labaran JKS” Kan Xinjiang A Urumqi

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version