Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Sinawa Na Sahun Gaba Wajen Amincewa Da Gwamnatinsu A Shekarar 2021

by
4 months ago
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Sinawa Na Sahun Gaba Wajen Amincewa Da Gwamnatinsu A Shekarar 2021
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Daga CRI Hausa,

 

Wasu rahotanni sun nuna cewa, tsakanin al’ummun kasashen duniya daban daban, Sinawa na sahun gaba a fannin amincewa da gwamnatinsu, inda wasu alkaluma suka nuna yawan Sinawa da suka tabbatar da amincewa da gwamnatin kasar Sin ya kai kaso 91 bisa dari a shekarar 2021 da ta gabata.

Labarai Masu Nasaba

Yau Ake Cika Shekaru Hudu Da Kafa Kwamitin Kula Da Harkokin Waje Na Jam’iyyar Kwaminis Ta Kasar Sin

Kasashen BRICS Sun Yi Kira A Hada Kai Don Tinkarar Sauyin Yanayi

Da yake tsokaci game da hakan, kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Zhao Lijian, ya ce hakan ba abun mamaki ba ne, duba da yadda JKS da gwamnatin Sin ke aiki tukuru wajen cimma muradun al’ummar kasar.

Zhao Lijian ya kuma ce a jiya Laraba, Sin ta gabatar da tallafin jin kai na gaggawa ga tsibirin Tonga, kuma za ta ci gaba da mika kudade da kayayyakin bukata domin tallafawa tsibirin gwargwadon bukata, biyowa bayan ibtila’in aman wuta na dutse da ya auku a kasar.  (Mai fassarawa: Saminu daga CRI Hausa)

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Duniya Na Jinjinawa Sin Bisa Shirya Gasar Olympics Duk Da Kalubalen Da Ake Fuskanta

Next Post

Yanayin Da Amurka Ke Ciki Sakamako Ne Na Gazawar Dimokaradiyyar Kasar

Labarai Masu Nasaba

Yau Ake Cika Shekaru Hudu Da Kafa Kwamitin Kula Da Harkokin Waje Na Jam’iyyar Kwaminis Ta Kasar Sin

Yau Ake Cika Shekaru Hudu Da Kafa Kwamitin Kula Da Harkokin Waje Na Jam’iyyar Kwaminis Ta Kasar Sin

by CMG Hausa
16 hours ago
0

...

Kasashen BRICS Sun Yi Kira A Hada Kai Don Tinkarar Sauyin Yanayi

Kasashen BRICS Sun Yi Kira A Hada Kai Don Tinkarar Sauyin Yanayi

by CMG Hausa
17 hours ago
0

...

Al’ummar Afirka Ba Su Bukatar A Yi Musu Lacca

Al’ummar Afirka Ba Su Bukatar A Yi Musu Lacca

by CMG Hausa
19 hours ago
0

...

Masana sun yi Allah wadai da yunkurin Amurka na neman dakile cigaban al’ummar Xinjiang

Masana sun yi Allah wadai da yunkurin Amurka na neman dakile cigaban al’ummar Xinjiang

by CMG Hausa
19 hours ago
0

...

Next Post
Yanayin Da Amurka Ke Ciki Sakamako Ne Na Gazawar Dimokaradiyyar Kasar

Yanayin Da Amurka Ke Ciki Sakamako Ne Na Gazawar Dimokaradiyyar Kasar

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: