Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASASHEN WAJE

Sojan Amurka Sun Kewaya Yankin Korea Ta Arewa

by Tayo Adelaja
September 25, 2017
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kasar Amurka ta ce wasu Dakarunta gwanayen jefa bama-bamai tare da rakiyar wasu jiragen yaki sun ratsa gaban tekun kasar Korea ta Arewa tun Asabar domin nuna mata irin karfin soja da  Amurka ta mallaka.

Dana White  kakakin ma’aikatar Tsaro ta Amurka ta bayyana cewa kewayen da dakarun Amurka su ka yi don nuna karfin sojan da za su iya yin duk abin da ake so ne.

samndaads

Ta bayyana cewa kasar Amurka na shirye domin amfani da karfin soji domin ganin ta kare gida Amurka da kawayenta.

A halinda ake ciki,  wasu bayanai na cewa an sami ‘yar girgizan kasa kusa da inda Korea ta Arewa ta yi gwajin makami mai linzami bada dadewa ba.

A lokacin da aka bashi dama domin jawabi Ministan Waje na Korea ta Arewan Ri Yong-Ho ya ce shugaban Amurka tababbe ne kuma mai son iyawa.

Ya bayyana cewa ikirarin da Donald Trump ya yi cewa zai daidaita Korea ta Arewa, ya sa suka kintsa rokokin su domin gano komi na sirrin Amurka.

SendShareTweetShare
Previous Post

Za Mu Ci Gaba Da Kera Makamai Ba Tare Da Fargaba Ba — Iran

Next Post

Kotu Ta Mallakawa Ghana Yankin Teku

RelatedPosts

Amurkawa

Biden Ya Gabatar Da Shirinsa Na Yi Wa Dukkan Amurkawa Rigakafi

by Sulaiman Ibrahim
1 hour ago
0

Zababben shugaban Amurka Joe Biden ya gabatarwa Amurkawa shirinsa na...

Jamhuriyar Afrika

Yawan ‘Yan Jamhuriyar Afrika Ta Tsakiya Da Ke Gudun Hijira Ya Ninka Cikin Mako Daya

by Sulaiman Ibrahim
1 hour ago
0

Majalisar Dinkin Duniya ta ce adadin ‘yan gudun hijirar dake...

Masu Neman Mafaka Sun Fara Tattaki Daga Honduras Zuwa Amurka

by Sulaiman Ibrahim
1 day ago
0

Wani sabon ayarin dubunnan masu neman mafaka a Honduras sun...

Next Post

Kotu Ta Mallakawa Ghana Yankin Teku

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version