Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Sojoji Na Bukatar Addu’ar Ganin Bayan ‘Yan Ta’addan Boko Haram – Janar Abimbola

by
12 months ago
in LABARAI
1 min read
’Yan Ta'adda 16
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Daga Sulaiman Ibrahim

Wani Janar na Sojan Nijeriya, Brig.-Gen. Abimbola Yussuph, a ranar Lahadi ya nemi addu’a sosai ga sojoji don samun nasara a yakin da suke yi da kungiyar Boko Haram, ‘yan bindiga da sauran masu tada kayar baya.

Da yake amsa tambayoyi ga manema labarai a Abuja yayin bikin cikar shekaru uku da hidimar Temple of Mercy Prophetic Ministry, ya ce yakin da ake yi da masu tayar da kayar baya ya kai matakin da ya kamata a hada da addu’o’i.

Labarai Masu Nasaba

“Ina Cikin Wani Hali, An Kashe Matata Da Ciki Wata 9 Da Yara 4” —Mijin Matar Da IPOB Suka Kashe

An Karrama Buhari Da Lambar Yabo Kan Kwazonsa Wajen Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa

Ya ce: “Ko a yaki, akwai wasu matakai na ruhaniya saboda sojan da ke yakin nan yana da imanin da ya kulle a zuciya, kuma duk abin da ya yi imani da shi, ana da bukatar karfafa mashi gwiwa, don bashi damar cigaba da yakin.

ADVERTISEMENT

“Don haka, zan ce muna bukatar wannan bangaren na ruhaniya don ci gaba da yaki kuma na sani, da rahamar Allah, za mu ga karshen wannan yaki, domin kowane yaki yana da karshe.”

A nasa bangaren, shugaban cocin, Akin Akinnigbagbe, ya roki shugabannin Nijeriya da su ji tsoron Allah.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Gwamnan Bauchi Ya Nada Aminu Gamawa A Matsayin Shugaban Ma’aikata

Next Post

Yawan Al’ummar Xinjiang Ya Karu Da Kaso 18.5 A Shekaru 10 Da Suka Gabata

Labarai Masu Nasaba

“Ina Cikin Wani Hali, An Kashe Matata Da Ciki Wata 9 Da Yara 4” —Mijin Matar Da IPOB Suka Kashe

“Ina Cikin Wani Hali, An Kashe Matata Da Ciki Wata 9 Da Yara 4” —Mijin Matar Da IPOB Suka Kashe

by Leadership Hausa
5 hours ago
0

...

An Karrama Buhari Da Lambar Yabo Kan Kwazonsa Wajen Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa

An Karrama Buhari Da Lambar Yabo Kan Kwazonsa Wajen Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa

by Muhammad Bashir
7 hours ago
0

...

IPOB Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Wata Mata Bahaushiya Da Yaranta 4 A Anambra

IPOB Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Wata Mata Bahaushiya Da Yaranta 4 A Anambra

by Muhammad Bashir
16 hours ago
0

...

Nijeriya Zata Ringa Kashe Miliyan 999 Kullum Wurin Ciyar Da ‘Yan Firamare Miliyan 10

Nijeriya Zata Ringa Kashe Miliyan 999 Kullum Wurin Ciyar Da ‘Yan Firamare Miliyan 10

by
17 hours ago
0

...

Next Post
Yawan Al’ummar Xinjiang Ya Karu Da Kaso 18.5 A Shekaru 10 Da Suka Gabata

Yawan Al’ummar Xinjiang Ya Karu Da Kaso 18.5 A Shekaru 10 Da Suka Gabata

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: