Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Sojoji Sun Kaddamar Da Sabbin Dabarun Yakar Boko Haram

by Tayo Adelaja
August 15, 2017
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kwamandan rundunar sojoji mai taken (Operation Lafiya Dole), Manjo janar Ibrahim Attahiru, ya kaddamar da sabbin dabarun yakar kungiyar Boko Haram yau Talata a barikin soji na Maimalari dake Maiduguri.

Kwamandan ya ce, ‘an kaddamar da rundunar  ne, don kirkiro da sabbin dabarun yaki  da masu tada kayar baya ke yi a jihar da kasa baki daya.

samndaads

Attahiru, ya kara da cewa, ‘rundunar sojin da aka horar kwararru ne a dabarun yaki da ta’addanci, don haka za a tura su, don murkushe masu tada kayar bayan.

‘A kokarinmu na kawo karshen ‘yan kungiyar Boko haram, mun tabbatar da sojojin sun samu horo da kayan aiki na musamman’, inji Attahiru.

SendShareTweetShare
Previous Post

Messi Da Ronaldo Sun Fito Takarar Zama Zakaran Kwallon Turai

Next Post

Rikici Ya Barke Tsakanin Magoya Bayan Buhari Da Masu Zanga-Zanga A Abuja

RelatedPosts

A duniyar Nijeriya ta yanzu, da yawan mutane da ma masu lura da al’amuran yau da kullum su na kallon gudanar da zabukan kananan hukumomi

Abubuwan Al’ajabi A Zaben Kananan Hukumomin Kano

by Sulaiman Ibrahim
4 hours ago
0

Kuri’un Da Aka Kidaya Sun Haura Na Zaben Gwamna A...

Ranar Bude Makarantu

Korona: Har Yanzu Babu Ranar Bude Makarantu A Jihar Kaduna

by Sulaiman Ibrahim
4 hours ago
0

 Dukkanin makarantun Firamare da na sakandari da suke jihar Kaduna...

Kwalejin Kimiyya

Gwamnatin Tarayya Za Ta Gina Kwalejin Kimiyya Ta Farko A Borno

by Sulaiman Ibrahim
4 hours ago
0

Ranar Litinin Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya kai...

Next Post

Rikici Ya Barke Tsakanin Magoya Bayan Buhari Da Masu Zanga-Zanga A Abuja

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version