Muhammad Maitela">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Sojoji Sun Karyata Labarin Ceto ’Yan Matan Chibok

by Muhammad Maitela
February 2, 2021
in LABARAI
1 min read
Hotunan Sabbin Shugabannin Rundunonin Tsaro

Major-Gen. Leo Irabor, Chief of Defence Staff

WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Shugaban ma’aikatan shalkwatar tsaron Nijeriya, Manjo Janar Lucky Irabor, ya karyata labarin da ke nuna cewa wai an ceto wasu yan matan Chibok a samamen da sojoji su ka gudanar a arewa maso gabas.

Mista Irabor ya musanta wannan ikirari a tattaunawar da ya yi da manema labarai a ziyarar da ya kai a cibiyar yaki da Boko Haram ta Lafiya Dole da ke birnin Maidugurin jihar Borno ranar Lahadi.
Ya kara da cewa, babu wasu yan matan Chibok da ake ajiye dasu a nan Barikin sojoji.
“Ba mu da wasu yan matan Chibok da su ke a hannun mu, saboda haka kuma, idan har ba sa tare damu a nan, ka ga kuwa babu ta yadda za mu tabbatar da wannan zancen.”
Har wala yau, ya ce, “Duk da wannan shi ne babban burin sojoji na ganin yan matan Chibok sun dawo gida lafiya, sannan kuma idan aikin da muke na samar da tsaro zai taimaka wajen kubutar su, a tunanina mun taka rawar gani.” Ta bakin Irabor.

samndaads
SendShareTweetShare
Previous Post

An Nemi Tsoffin Daliban Makarantar Gwamnatin Tarayya Ta Isa Kaita Su Farfado Da Ita

Next Post

Babawo Ya Tallafa Wa Al’umma Da Turansifoma Bakwai Da Keke Napep 24

RelatedPosts

IITA Ta Fara Horas Da Matasa Sana`o`in Dogaro Da Kai A Zariya

IITA Ta Fara Horas Da Matasa Sana`o`in Dogaro Da Kai A Zariya

by Muhammad Maitela
11 hours ago
0

Daga Nasiru Adamu Cibiyar kula da albarkatun aikin gona ta...

Garkuwa Da Dalibai: An Ceto Daliban Kagara, Ana Cigaba Da Neman Na Jangebe

Garkuwa Da Dalibai: An Ceto Daliban Kagara, Ana Cigaba Da Neman Na Jangebe

by Muhammad Maitela
11 hours ago
0

Daga Muhammad Awwal Umar, Minna Da sanyin safiyar asabar din...

Neman Buhari Ya Sauka: Mun Cafke Tsohon Hadimin Ganduje -DSS

Neman Buhari Ya Sauka: Mun Cafke Tsohon Hadimin Ganduje -DSS

by Muhammad Maitela
19 hours ago
0

Hukumar Tsaro Ta Farin kaya (DSS) Ta Bayyana cewa tana...

Next Post
Babawo Ya Tallafa Wa Al’umma Da Turansifoma Bakwai Da Keke Napep 24

Babawo Ya Tallafa Wa Al'umma Da Turansifoma Bakwai Da Keke Napep 24

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version