Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Da Dama A Yankin Tafkin Chadi

by
1 year ago
in LABARAI
1 min read
Ibo
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Daga Bello Hamza,

Dakarun Sojojin Nijeriya na ‘Operation Lafiya Dole’ sun samu nasarar kashe ‘yan ta’addan Boko Haram da na ‘yan ISWAP da dama a jihar Borno a wani fattaka da suka kai musu ranar Asabar.

Jami’in watsa labarai na rundunar, Brig.-Gen. Mohammed Yerima, ya bayyana haka a sanarwa da ya raba wa manema labarai a garin Abuja ranar Litinin.

Labarai Masu Nasaba

“Ina Cikin Wani Hali, An Kashe Matata Da Ciki Wata 9 Da Yara 4” —Mijin Matar Da IPOB Suka Kashe

An Karrama Buhari Da Lambar Yabo Kan Kwazonsa Wajen Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa

Janar Yerima ya kuma kara bayyana cewa, an yi artabun ne a yankin tafkin tekun Chadi an kuma samu nasarar lalata motoci masu daukar bindiga na ‘yan ta’addan an kuma samu kwace bindigogi da albarushai da dama daga maboyar ‘yan ta’addan.

ADVERTISEMENT

Ya ce, dakarun sun yi artabun ne da ‘yan ta’adda a yankin kauyukan Daban Massara da Ali Sherifti in da suka samu nasarar fattakar ‘yan ta’addan gaba daya.

Tuni kuma sojoji suka fara zango na biyu na yakin da suke yi da ‘yan ta’addan a bangaren hanyar da ta taso daga Kukawa zuwa Monguno, in da a nisan kilo mita 14 daga sansanin su suka hango motar daukar bindiga na ‘yan ta’adda inda suka fattake su.

“Muna kira ga al’umma su cigaba da bamu goyon baya don ganin an fatattaki ‘yan ta’addan gaba daya, kamar yadda shugaban rundunar sojin Nijeriya ya umarta,” inji shi.

 

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

FRSC Za Ta Fara Aiwatar Da Dokar Sanya Hular Kwano Ga ‘Yan Achaba A Nijeriya

Next Post

Sake Fasalin Kasa: Gwamna El-Rufai Ya Yaba Da kokarin Hon. Garba Datti Babawo 

Labarai Masu Nasaba

“Ina Cikin Wani Hali, An Kashe Matata Da Ciki Wata 9 Da Yara 4” —Mijin Matar Da IPOB Suka Kashe

“Ina Cikin Wani Hali, An Kashe Matata Da Ciki Wata 9 Da Yara 4” —Mijin Matar Da IPOB Suka Kashe

by Leadership Hausa
5 hours ago
0

...

An Karrama Buhari Da Lambar Yabo Kan Kwazonsa Wajen Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa

An Karrama Buhari Da Lambar Yabo Kan Kwazonsa Wajen Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa

by Muhammad Bashir
7 hours ago
0

...

IPOB Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Wata Mata Bahaushiya Da Yaranta 4 A Anambra

IPOB Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Wata Mata Bahaushiya Da Yaranta 4 A Anambra

by Muhammad Bashir
16 hours ago
0

...

Nijeriya Zata Ringa Kashe Miliyan 999 Kullum Wurin Ciyar Da ‘Yan Firamare Miliyan 10

Nijeriya Zata Ringa Kashe Miliyan 999 Kullum Wurin Ciyar Da ‘Yan Firamare Miliyan 10

by
17 hours ago
0

...

Next Post
Sabon Gari

Sake Fasalin Kasa: Gwamna El-Rufai Ya Yaba Da kokarin Hon. Garba Datti Babawo 

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: