Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Sojoji Sun Sake Kwato Garin Marte A Borno

by Sulaiman Ibrahim
February 23, 2021
in LABARAI
1 min read
Sojoji Sun Sake Kwato Garin Marte A Borno
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Sulaiman Ibrahim

Sojojin Nijeriya a yammacin yau, da misalin karfe 3 na yamma, sun kwato garin Marte da sauran al’ummomin da ke kusa da garin daga ‘yan ta’addan Boko Haram.

samndaads

Wannan na zuwa ne kasa da umarnin awanni 48 da shugaban rundunar sojin kasa, Manjo Janar Ibrahim Attahiru ya baiwa sojojin tun farko.

Sojojin sun samu karin karfin gwiwa daga rundunar sojojin sama na kasa, inda suka samu nasarar afkawa cikin garin Marte, bayan samun nasarar lalata bama-bamai(IEDs) da nakiyoyi da aka binne a kan hanyoyin su, rundunar ta kara samun nasarar kashe ‘yan ta’addan Boko Haram / ISWAP da dama kuma sun samu nasarar kwato garin.

SendShareTweetShare
Previous Post

Masu ‘Adaidaita Sahu’ Sun Janye Yajin Aikin Da Suka Shiga A Kano

Next Post

Yadda Aka Raba Jadawalin Kofin Zakarun Afrika

RelatedPosts

Sarkin Musulmi

Fulani Ba ‘Yan Ta’adda Ba Ne –Sarkin Musulmi

by Muhammad
8 hours ago
0

Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Muhammadu Sa’ad Abubakar III, ya ce...

Sulhu Da Masu Garkuwa: Gwamnatin Zamfara Ta Amso Mata Takwas Da ‘Ya’yansu

Sulhu Da Masu Garkuwa: Gwamnatin Zamfara Ta Amso Mata Takwas Da ‘Ya’yansu

by Sulaiman Ibrahim
13 hours ago
0

Daga Hussaini Yero, Gusau A shirin Gwamnatin Jihar Zamfara na...

Gwamnatin Zamfara Ta Amshi Tubabbun ’Yan Bindiga Uku

Gwamnatin Zamfara Ta Amshi Tubabbun ’Yan Bindiga Uku

by Sulaiman Ibrahim
13 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya Gwamnan Jihar Zamfara, Bello Mohammed, Matawallen...

Next Post

Yadda Aka Raba Jadawalin Kofin Zakarun Afrika

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version