Muhammad Maitela">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Sojoji Sun Tarwatsa Sansanin Boko Haram A Borno 

by Muhammad Maitela
January 18, 2021
in RIGAR 'YANCI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Rundunar sojan Najeriya ta bayyana samun nasarar tarwatsa sansanin da mayakan Boko Haram ke amfani dashi wajen horas da mayakansu hadi da lalata rumbun makaman da kungiyar a jihar Borno.

Bayanin hakan ya na kunshe ne a sanrawar manema labarai mai dauke da sa hannun Daraktan yada labaran sojan Nijeriya, Manjo Janar John Eneche, ranar Asabar, inda ya kara da cewa dakarun Lafiya Dole sun samu wannan nasarar ce a farmakin da su ka kaddamar a yankin Nuwar da ke karamar hukumar Bama a jihar Borno, inda su ka kashe mayakan Boko Haram da dama, ranar 14 ga Janairun 2021.

samndaads

Rundunar sojojin ta sanar da hakan a daidai lokacin da wasu rahotanni ke nuni da cewa bangaren Boko Haram wanda ake kira ISWAP, sun mamaye sansanin sojojin Nijeriya da ke garin Marte, bayan zazzafar fafatawa da ya gudana cikin daren ranar Jummu’a, wayewar ranar Asabar.

Bugu da kari kuma, wasu majiyoyi a yankin sun bayyana cewa Boko Haram sun yi wa dakarun sojojin Nijeriya barna a farnakin na garin Marte, wanda a hannu guda kuma rundunar sojojin ta bayyana cewa ta yi amfani da kwarewa ne wajen janye dakarun ta, yayin da daga bisani ta sanar da sake kwace sansanin sojojin da aka mamayen.

SendShareTweetShare
Previous Post

Taimako Ko Barna? 24

Next Post

Barebari Da Al’adunsu Na Aure

RelatedPosts

Su Sanata Gaya Sun Halarci Sadakar Kwana 40 Na Surukarsa A Ankpa

Su Sanata Gaya Sun Halarci Sadakar Kwana 40 Na Surukarsa A Ankpa

by Muhammad Maitela
2 days ago
0

Daga Ahmed Muh'd Danasabe, Lokoja Ranar Lahadi da ta gabata...

Yadda Zulum Ya Ziyarci Wadanda Harin Boko Haram Ya Rutsa Da Su A Maiduguri 

Yadda Zulum Ya Ziyarci Wadanda Harin Boko Haram Ya Rutsa Da Su A Maiduguri 

by Muhammad Maitela
3 days ago
0

Daga Muhammad Maitela, Maiduguri Biyo bayan harin da mayakan Boko...

Dalilanmu Na Shirya Aurar Da Zawarawa A Kaduna – Sardaunan Badarawa

Dalilanmu Na Shirya Aurar Da Zawarawa A Kaduna – Sardaunan Badarawa

by Muhammad Maitela
3 days ago
0

Daga Musa Muhammad, Abuja An kammala dukkan shirye-shirye don fara...

Next Post
Barebari

Barebari Da Al’adunsu Na Aure

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version