Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Sojoji Sun Yi Juyin Mulki A Burkina Faso

by
4 months ago
in KASASHEN WAJE, LABARAI
1 min read
Sojoji Sun Yi Juyin Mulki A Burkina Faso
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Rahotanni daga Ouagadougou babban birnin kasar Burkina Faso suna alamta yanzu haka sojojin da ke adawa da gwamnatin farar hula suna tsare da Shugaba Roch Marc Christian Kabore da wasu ministocinsa a wani sansaninsu da ke babban birnin kasar.

A wani sakon Twitter da aka wallafa, shugaban Burkina Faso Roch Kabore, ya yi kira ga sojojin da ke mishi bore da su gaggauta ajiye makamansu don mutunta tsarin dimukaradiyya da aka dora kasar a kai.

Sai dai babu wanda ya san halin da yake ciki zuwa yanzu. Shi dai Kabore bai bayyana a bainar jama’a ba tun bayan da sojojin kasarsa suka fara bore. Amma majiyoyi sun shaida cewa yana hannu tare da mukarrabansa a wani barikin soji da ke a birnin Ouagadougou, kazalika sojojin sun karbe iko da gidan talabiji na gwamnati, wanda hakan ke nuna alamun juyin mulkin ne.

Labarai Masu Nasaba

Batanci Ga Ma’aiki: Gwamnatin Sakkwato Ta Sassauta Dokar Kulle Fadin Jihar

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

JAMB Za Ta Fara Rijistar Jarabawar UTME Ranar 12 Ga Fabrairu

Next Post

Ganduje Ya Sha Alwashin Aiwatar Da Hukuncin Kotu Kan Makashin Hanifa

Labarai Masu Nasaba

Batanci Ga Ma’aiki: Gwamnatin Sakkwato Ta Sassauta Dokar Kulle Fadin Jihar

Batanci Ga Ma’aiki: Gwamnatin Sakkwato Ta Sassauta Dokar Kulle Fadin Jihar

by
28 seconds ago
0

...

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

by
15 hours ago
0

...

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

by
18 hours ago
0

...

Ganduje Ya Umurci Bala Ya Kula Da Ofishin Shugaban Ma’aikata Fadar Gwamnatin Kano

Ganduje Ya Umurci Bala Ya Kula Da Ofishin Shugaban Ma’aikata Fadar Gwamnatin Kano

by
23 hours ago
0

...

Next Post
Ganduje Ya Sha Alwashin Aiwatar Da Hukuncin Kotu Kan Makashin Hanifa

Ganduje Ya Sha Alwashin Aiwatar Da Hukuncin Kotu Kan Makashin Hanifa

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: