Sulaiman Ibrahim">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASASHEN WAJE

Sojojin Mali Sun Fatattaki ‘Yan Ta’adda Da Ke Kan Iyakarsu Da Burkina Faso

by Sulaiman Ibrahim
December 27, 2020
in KASASHEN WAJE, LABARAI
1 min read
Sojojin Mali Sun Fatattaki ‘Yan Ta’adda Da Ke Kan Iyakarsu Da Burkina Faso
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Rundunar sojin Mali tace dakarunta sun yi nasarar halaka ‘yan ta’adda akalla 12, a lokacin da suka kaiwa jami’an sojin nata farmaki lokacin da suke sintiri akan iyakar kasar da Burkina Faso.

Cikin sanarwar da ta wallafa a shafinta na Twitter, rundunar sojin Malin tace sun fafata da ‘yan ta’addan ne a ranar Alhamis da ta gabata, kuma babu jami’in da ta rasa yayin gumurzun.

samndaads

Tun shekarar 2012 Mali ke fama da hare-haren ta’addanci da aka soma fuskanta a arewacin kasar, daga bisani kuma ya bazu zuwa yankin tsakiyar kasar mai fama da rikicin kabilanci a gefe guda.

SendShareTweetShare
Previous Post

Tsohon Sanata Sa’idu Kumo Ya Rasu

Next Post

Budewar Kasar Sin Na Bayar Da Kwarin Gwiwa Wajen Farfado Da Tattalin Arzikin Duniya

RelatedPosts

Ogun

Fashewar Tankar Mai Ya Ci Rayuwar Mutum Uku Da Jittaka Shida A Ogun

by Sulaiman Ibrahim
7 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, A ranar Talata ne mutum uku...

Bafarawa

’Yan Nijeriya Sun Fi So A Magance Rashin Tsaro Fiye Da Korona, Cewar Bafarawa

by Sulaiman Ibrahim
7 hours ago
0

A Juya Kuɗin Rigakafin Cutar Naira Biliyan 400 Zuwa Tsaro...

Bindiga

NAF Ta Halaka ’Yan Bindiga Sama Da 30 A Zamfara

by Sulaiman Ibrahim
7 hours ago
0

Daga Mahdi M. Muhammad, Dakarun runduna ta 1 na ‘Operation...

Next Post
Budewar Kasar Sin Na Bayar Da Kwarin Gwiwa Wajen Farfado Da Tattalin Arzikin Duniya

Budewar Kasar Sin Na Bayar Da Kwarin Gwiwa Wajen Farfado Da Tattalin Arzikin Duniya

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version