Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Sojojin Sama Na Tallafawa Mutanen Da Ambaliyar Ruwa Ya Jikkata A Adamawa

by
3 years ago
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Rundunar sojin saman Nijeriya, ta fara gudanar da aikin tallafawa wadanda ambaliyar ruwa ya jikkata a Wauru-Jabbe dake karamar hukumar Yola a jihar Adamawa. Rundunar sun fara tallafawa wadanda ambaliyar ruwan ya shafa ne da bada magunguna.

A yayin da suke gudanar da aikin a ranar Litinin, Air Marshal Saddique Abubakar, ya ce wannan aikin yana daya daga cikin ayyukan jin kai da NAF din ke gudanarwa domin ganin sun tallafawa tare da rage radadin wadanda ambaliyar ya shafa.

Abubakar, wanda Air Cdr Mohammed Yusufu, ya wakilce shi, ya ce wannan aikin na su daya ne daga cikin dimbin aikin da rundunar take yi wajen bunaksa huldar dake tsakanin soji da fararen hula.

Labarai Masu Nasaba

’Yan Bindigar Da Suka Sace Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Nasarawa Sun Sako Shi

Wani Bene Ya Kuma Ruftawa Ya Danne Mutane A Legas

Ya ce sun zabi su tallafawa Wauru-Jabbe ne domin su ambaliyar ruwan ya fi jikkatawa.

 

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

‘Yan Bindiga: Sojin Sama Za Su Dauki Kwararan Matakai A Neja

Next Post

Abuja Na Daya Daga Cikin Biranen Duniya Da Ake Zaune Lafiya- Sufeto Janar Na ‘Yan Sanda

Labarai Masu Nasaba

’Yan Bindigar Da Suka Sace Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Nasarawa Sun Sako Shi

’Yan Bindigar Da Suka Sace Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Nasarawa Sun Sako Shi

by Leadership Hausa
33 mins ago
0

...

Wani Bene Ya Kuma Ruftawa Ya Danne Mutane A Legas

Wani Bene Ya Kuma Ruftawa Ya Danne Mutane A Legas

by Leadership Hausa
53 mins ago
0

...

 ‘Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutum 360 Da Sace 1,389 Cikin Watanni 3 A Kaduna

 ‘Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutum 360 Da Sace 1,389 Cikin Watanni 3 A Kaduna

by Muhammad Bashir
2 hours ago
0

...

An Sace Shugaban Karamar Hukumar Nasarawa Tare Da Kashe Dogarinsa

An Sace Shugaban Karamar Hukumar Nasarawa Tare Da Kashe Dogarinsa

by Abubakar Abba
12 hours ago
0

...

Next Post
shugaban rundunar yan sanda

Abuja Na Daya Daga Cikin Biranen Duniya Da Ake Zaune Lafiya- Sufeto Janar Na ‘Yan Sanda

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: