Muhammad Maitela">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Sojojin Sama Sun Tarwatsa Tungar Boko Haram A Borno

by Muhammad Maitela
January 3, 2021
in LABARAI
1 min read
Rundunar Sojin Sama
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Sojojin saman Nijeriya a karkashin rundunar yaki da Boko Haram ta Lafiya Dole sun yi nasarar wargaza sabuwar tungar mayakan da ke jihar Borno.

Shalkwatar tsaro ta Nijeriya ce ta sanar da hakan a sanarwar manema labarai mai dauke da sa-hannun jami’in hulda da jama’a, Manjo Janar John Enench a ranar Asabar, inda ya kara da cewa sun samu wannan nasara ne ranar 1 ga Junairun 2021 a garin Mana Waji da ke jihar Borni.

samndaads

“Sojojin mu na sama a karkashin Lafiya Dole sun gudanar da wannan samamen, ta hanyar yin ruwan bama-bamai a sansanin, a ci gaba da yaki da yan ta’adda a yankin arewa maso gabas, a kokarin kakkabe mayakan Boko Haram da kayayyakin su.”

“Bugu da kari kuma, an aiwatar da harin tarwatsa wannan sabuwar tungar maharan wanda jiragen yaki na sojojin saman Nijeriya (NAF) ta hanyar barin wuta da sauran makamai a inda yan ta’addan suke da makaman su tare da sauran kayayyakin da suka mallaka a wajen wanda su ka kitsa aiwatar da kai munanan hare-hare.”

 

 

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Almajiran Shiekh Zakzaky Sun Kai Ziyarar Murnar Sabon Shekara Cocin ECWA

Next Post

Gwamnatin Kano Ta Samar Wa ‘Yan Gudun Hijirar Jihar Borno Makaranta

RelatedPosts

Man Fetur

Kudirin Dokar Man Fetur Zai Bai Wa Nijeriya Damar Cin Gajiyar Albarkatunsa – Majalisar Dattawa

by Muhammad Maitela
2 hours ago
0

Daga Muhammad Maitela, Shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmad Ibrahim Lawan...

Jobe

Ma’aikata Da ’Yan Fansho Ke Wawashe Rabin Kudin Katsina, Cewar Kwamishina Jobe

by Muhammad Maitela
3 hours ago
0

Daga Sagir Abubukar, Kwamishinan Kasafin Kudi da Tsare-tsaren Tattalin Arziki...

Rasuwar

Ana Cigaba Da Jimamin Rasuwar Mai Shari’ a Rabiu Danlami A Kano

by Muhammad Maitela
3 hours ago
0

Daga Haruna Akarada, Ana cigaba da gudanar da ta’aziyya ta...

Next Post
Zaben Kananan Hukumomi

Gwamnatin Kano Ta Samar Wa ‘Yan Gudun Hijirar Jihar Borno Makaranta

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version