Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASASHEN WAJE

Somaliya Ta Kashe Kwamandan Al Shababb

by Tayo Adelaja
October 1, 2017
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Gwamnatin ƙasar Somalia ta ce ta kashe ƙaya daga cikin shugabanin ƙungiyar Al Shebaab Moalim Osman Abdi Badil tare da wasu jami’ansa guda uku a Yankin Shabelle. Wannan na zuwa bayan kisan wani Sojan Amurka.

Ministan yaƙa labaran ƙasar ya ce sojojin Somalia ne suka kai harin da ya hallaka shugaban, kuma wannan ba ƙaramar nasara ba ce a ci gaba da yakin da suke da y’an ta’adda. A ranar juma’ar da ta gabata, ƙungiyar Al Shebaab ta kashe wani sojan Amurka guda tare da raunana wasu biyu. Kasar Somalia ta kasa samun zaman lafiya tun bayan kifar da gwamnatin Shugaba Siad Barre a shekarar 1991.

SendShareTweetShare
Previous Post

Sojin Iran Da Iraƙi Za Su Yi Atisayen Hadin Gwiwa

Next Post

Europa: Arsenal Ta Yi Rawar-Gani, Ta Doke Bate 4-2

RelatedPosts

Ebola

WHO Ta Aike Da Tawaga Ta Musamman Guinea Da Kwango Don Yaki Da Ebola

by Muhammad
1 week ago
0

Hukumar lafiya ta Duniya WHO ta sanar da daukar tsauraran...

Somaliya

Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci A Gaggauta Gudanar Da Zabe A Somaliya

by Muhammad
1 week ago
0

Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci bangarorin siyasar kasar Somalia da...

Alkalai

Alkalai Nijer Sun Gargadi ‘Yan Siyasa Su Daina Anfani Da Kalaman Kabilanci

by Muhammad
2 weeks ago
0

Alkali mai kare muradun hukuma (Procureur de la Republikue) ya...

Next Post

Europa: Arsenal Ta Yi Rawar-Gani, Ta Doke Bate 4-2

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version