Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home ADON GARI

SOS DIN ALAYYAHU DA KWAI

by Tayo Adelaja
September 17, 2017
in ADON GARI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

KAYAN HADI:

  1. Alayyahu
  2. Kwai, Mai
  3. Tattasai, tarugu, albasa, tafarnuwa.

YADDA ZA A YI: A wanke alayyaho a yayyanka kanana, sai a yay yanka albasa a jajjaga kayan miya. Farko za ki samu tukunyar da babu komai, asa a wuta ki juye alayyahon duka ki dan turara shi. In kina da steamer za ki iya saka shi a ciki ya turaru sai ki sauke.

Ki zuba mai kadan a tukunya ki juye albasa, in yadan soyu sai ki zuba kayan miya, ki zuba seasonings da spices, in ya soyu kijuye alayyahon ki jujjuya su hade.

Ki kada kwai ki juye a ciki ki juya su hade da kyau, in yagama soyuwa sai ki sauke. Za ki iya ci da farar shinkafa, jollof rice, fried rice ko ma do  ya da dankali.

Darasi: Za ki iya zuba isasshen kwai ni na fi son shi a haka. Ba dole sai spinach ba, za ki iya yi da sauran ganyayyaki. Kuma za ki iya yi babu kayan miya, idan ki ka yi steaming alayyahon tare da albasa sai ki kada kwai ki juye a ciki. A kula sosai idan kin yanka alayyaho ne kafin kiyanka to kizuba ruwa isasshe yanda zai taso sama, sai ki kwashe zakiga kasan ya koma kasa, in ba haka baza ki rinka ci ki na jin kasa. Yana da dadi in aka sanya a shin kafa. Ga kuma kara lafiya.

SendShareTweetShare
Previous Post

GIRKI ADON MATA

Next Post

TUWON MADARA

RelatedPosts

Mata Mu Farka: Jan Hankali Ga ‘Yan’uwa Mata Da Kuma Tsarabar Girki

Mata Mu Farka: Jan Hankali Ga ‘Yan’uwa Mata Da Kuma Tsarabar Girki

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Daga Sister Iyami Jalo Turaki Iyaye mata mu farka daga...

Na Shiga Siyasa Ne Don Gyarawa Maza Taku A Jihar Kaduna – Inji Aisha Galadima

Na Shiga Siyasa Ne Don Gyarawa Maza Taku A Jihar Kaduna – Inji Aisha Galadima

by Sulaiman Ibrahim
1 week ago
0

Daga Amina Bello Hamza Na Shiga Siyasa Ne Don Gyarawa...

Yana Da Kyau Mata Su Rika Hada Aure Da Karatu Da Sana’a – Munira Suleiman

Yana Da Kyau Mata Su Rika Hada Aure Da Karatu Da Sana’a – Munira Suleiman

by Muhammad
2 weeks ago
0

Daga Umar Muhsin Ciroma, Hajiya Munira Suleiman Tanimu, ta kasance...

Next Post

TUWON MADARA

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version