Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Sukar Shugaba Buhari Kan Zuwa Binuwai Tsabar Jahilci Ne -Gwamna Ortom

by Tayo Adelaja
September 13, 2017
in LABARAI
2 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Gwamnan Jihar Binuwai Samuel Ortom,  ya bayyyana  wasu ‘yan Nijeriya masu sukar Shugaba Buhari kan kin zuwa Jiharsa ta Beniwe sakamakon barkewar anbaliya ta ruwa da ya faru a ranar 27 ga watan Agustan wannan shekara, a matsayin wadanda ke bayyana jahilcin a fili.

Ortom ya yi nuni da cewa masu yin wannan suka wata alama ce ta karancin ilmin yadda ake tafiyar da harkar mulki. Gwamnan ya bayyana bacin ran nasa ne a hirar da ya yi da kafar yada labarai ta Primium Times da ke gidansa na gwamnati a Makurdi babban birnin jihar.

samndaads

Ortom, ya ci gaba da cewa, Buhari bai yi kasa a gwiwa ba lokacin da rahoton ambaliyar ruwan ya riske shi.

Ya ce, “da abin ya faru, na umarci Darakata Janar na Hukumar Bada

Ya bayyana cewa, ana sanar da Shugaba Buhari ya umarci Shugaban na NEMA, da ya wuce kai tsaye zuwa jihar, inda bayan kwana daya aka turo da kayan agaji.

Ortum ya yi nuni da cewa, sukar rashin fahimta ce kawai, domin kuwa,

mataimakin Shugaban Kasa da kansa ya zo jihar don jajantawa wadanda abin ya shafa da kuma gwamnatin jihar, inda kuma ya tabbatar masu cewa, Gwamnatin Tarayya za ta taimaka.

Ya ci gaba da cewa, wadanda ma suke yin sukar, ba ‘yan asalin jihar ba ne, abin da ya haifar da sukar shi ne, rahotannin da wata kafar yada labarai ta buga cewar, Shugaba Buhari bayan kammala Shagulgulan Sallah babba da ta wuce a jiharsa ta Katsaina,  zai  wuce ne zuwa Kasar Amurka don amsa goron gayyatar da Shugaban Amurka Donald Trump ya yi masa tun a cikin watan  Fabrairun wannan shekara. An ruwaito cewa, mutane da dama sun rasa muhallinsu kimanin 110,000 a sanadiyyar ambaliyar ruwan.

SendShareTweetShare
Previous Post

Ganin Dala Ba Shiga Birni Ba: Yunkurin Rage Shekarun Yin Takara A Nijeriya

Next Post

Yarfen Siyasa A Ke Yi Wa Gwamnatin Buhari – Mai Aliyu

RelatedPosts

Gwamnan Bauchi Ya Amince Da Murabus Din Sakatarenshi

Gwamnan Bauchi Ya Amince Da Murabus Din Sakatarenshi

by Muhammad
3 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Muhammad...

Fitaccen Dan Jarida A Duniya, Larry King, Ya Rasu

Fitaccen Dan Jarida A Duniya, Larry King, Ya Rasu

by Sulaiman Ibrahim
8 hours ago
0

Fitaccen mai watsa shirye-shiryen talabijin da rediyo, Larry King, wanda...

EFCC Ta Cafke ‘Yan Damfarar Intanet 11 A Osogbo

EFCC Ta Cafke ‘Yan Damfarar Intanet 11 A Osogbo

by Sulaiman Ibrahim
10 hours ago
0

EFCC ta cafke wasu mutane 11 da ake zargi da...

Next Post

Yarfen Siyasa A Ke Yi Wa Gwamnatin Buhari - Mai Aliyu

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version