Mahdi M Muhammad">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home JAKAR MAGORI

Suna Bauta Wa Saniyar Da Aka Haifa Da Kafa Biyar Don Kawo Masu Sa’a

by Mahdi M Muhammad
January 18, 2021
in JAKAR MAGORI
2 min read
Suna Bauta Wa Saniyar Da Aka Haifa Da Kafa Biyar Don Kawo Masu Sa’a
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Wani maraki da aka haifa da Kafa biyar ya zama sanannen dan gari, a inda ‘yan kauyaku ke zuwa daga ko ina don bauta mashi.

Hotunan da aka nuna sun nuna yadda mazauna kauyukan suka taru a filin wasa don daukar juna suna shafa saniyar da ba a saba gani ba a lardin Surin da ke Arewa maso Gabashin kasar Thailand, a ranar 6 ga Janairu.

samndaads

Kyamarar ta nuna yadda saniyar nake, wanda ana iya ganin karin kafa daga bayanta. Kafarsa saniyar na biyar yana da kofato biyu, wadanda suke hade da juna. Abin mamaki shine, dan marakin dan shekara biyu mai suna Kamkoo yana da koshin lafiya kuma yana iya yawan sa ko ina yayin da yake kiwo tare da mahaifiyarsa.

Iyalan da suka mallaki saniyar sun yi imanin cewa hakan zai kawo musu sa’a kamar yadda kalandar kasar Sin ke cewa shekarar 2021 ita ce shekarar Sa’a (Od).

Matarsa kuma, Bualee ta ce, “Na yi mafarkin wani mutum ya zo ya gaya mani cewa lamba 551-465 zai zama lambar cacar da zan lashe.” Bugu da kari kuma, ba wai kawai masu Kamkoo ba ne wadanda suka yi imanin samun sa’a da shi, sauran jama’ar kauyen ma sun yi.

Mazauna yankin sun ce, tun lokacin da aka haifi marakin, suna ta mafarkin dan mamata na gaya musu lambobin cin caca wanda za su yi amfani da shi don tikitinsu kamar yadda daman sun dade suna ganin dabbobi a matsayin abubuwan kawo sa’a.

Masana sun yi imani da cewa, an haifi marakin ne da ‘plymelia’, lahani na haihuwa wanda ke haifar da karin kafafu, wanda ke yawan samun dabbobin da ke zaune a kasar. An haifi makamancin irin wannan saniyar a kwanakin baya da ake kiran ta ‘mu’ujizar Allah’ bayan an haife ta da ido daya kuma ba hanci.

SendShareTweetShare
Previous Post

Abubuwan Da Suka Dace A Sani Kan Nau’in Cutar Mantuwa Ta ‘Amnesia’

Next Post

Ya Tsunduma Motarsa Cikin Kogi Yayin Da Yake Bin Umarnin ‘Google Map’

RelatedPosts

Yadda Wasu Tsoffin Fursunoni Suka Sake Tafka Ta’asa

Yadda Wasu Tsoffin Fursunoni Suka Sake Tafka Ta’asa

by Mahdi M Muhammad
3 days ago
0

Daga Mahdi M Muhammad A ranar Litinin da ya gabata...

An Damke Wani Dan Fashi A Nasarawa

An Damke Wani Dan Fashi A Nasarawa

by Mahdi M Muhammad
3 days ago
0

Daga Mahdi M Muhammad Kakakin rundunar, ASP Ramhan Nansel, ya...

Makanike

Wani Mutum Ya Soke Makwabcinsa Da Kwalba

by Mahdi M Muhammad
3 days ago
0

Daga Mahdi M Muhammad Rundunar ‘yan sandan reshen jihar Legas...

Next Post
‘Google Map’

Ya Tsunduma Motarsa Cikin Kogi Yayin Da Yake Bin Umarnin ‘Google Map’

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version