Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASASHEN WAJE

Suu Kyi Na Kokarin Lullube Kura Da Fatar Akuya -Amnesty

by Tayo Adelaja
September 21, 2017
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kungiyar Amnesty International ta zargi jagorar gwamnatin Myanmar Aung San Suu Kyi, da kokarin rufa-rufa kan aika aikar da akayi a Jihar Rakhine, wanda Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana a matsayin kisan kare dangi kan Musulmi ‘yan kabilar Rohingya.

Kungiyar tace mutanen Rohingya da suka samu mafaka a Bangladesh bazasu koma gida ba a karkahsin irin wannan yanayin, ganin yadda Suu Kyi ta nemi dora laifin cin zarafin da aka samu kan mutanen da aka tauyewa hakki.

samndaads

To sai dai, Jagorar Gwamnatin kasar ta Myanmar Aung San Suu Kyi, ta bukaci taimakon kasashen duniya wajen hada kan al’ummar kasar, bayan tashin hankalin da Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana a matsayin kisa kare dangi.

Yayin da take jawabi kan rikicin da ya barke tun ranar 25 ga watan Agusta, Suu Kyi tace kofar kasar a bude ta karbi ‘yan gudun hijirar da suka gudu bayan tantance su.

SendShareTweetShare
Previous Post

Al-Bashir Ya Ce Wadanda Suka Tsere Daga Darfur Su Dawo

Next Post

Tsohon Shugaban Kasar Cote D’iboire Na Fatan Sauyi A Zaben 2018

RelatedPosts

Faduwar Trump

Me Zai Biyo Bayan Darewar Karajar Biden Da Faduwar Trump?

by Muhammad
10 hours ago
0

Idanun duniya na kan ranar Larabar jiya, 20 ga Janarairu,...

Allurar Korona

An Soma Yin Allurar Korona A India Da Brazil

by Muhammad
10 hours ago
0

A yau asabar kasashen Duniya da suka hada Indiya ,Brazil...

Trump Ya Fice Daga Fadar ‘White House’ Gabanin Rantsar Da Biden

Trump Ya Fice Daga Fadar ‘White House’ Gabanin Rantsar Da Biden

by Muhammad
1 day ago
0

Trump ya ce mutane "ba su san aiki tukuru" da...

Next Post

Tsohon Shugaban Kasar Cote D’iboire Na Fatan Sauyi A Zaben 2018

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version