Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home JAKAR MAGORI

Ta Zurma Kafarta Cikin Lambatu Yayin Da Take Duba Sakon Waya

by Muhammad
January 26, 2021
in JAKAR MAGORI
1 min read
Lambatu
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Wata siririyar yarinya ‘yan kasar Sin ta makale a inda ta zurma kafarta a tsakanin karafunan lambatu yayin tafiya tana duba sakonni a waya.

Yarinyar da har yanzu ba a bayyana sunanta ba, ta mai da hankali sosai kan wayarta ta hannu yayin tafiya a kan titi a cikin birnin Mianyang, a kudu maso yammacin lardin Sichuan na kasar Sin, yayin da take kokarin aika wa abokinta sakon ba tare da kallon abin da ke gaban ta ba, a inda ta zurma siririyar kafarta cikin tsanin karfen ta yadda ba zai fita ba har sai an yanke karfen lambatu din.

samndaads

Wani Basamariye mai kirki ya kira jami’an kashe gobara kafin a cece ta bayan an jira na minti 45.

Mai magana da yawun hukumar kashe gobarar Ming Lai ya ce, “Mu na zuwa wurin mu ka yanke karafunan lambatu din sannan muka cire kafar budurwar. Kafarta ta dan yi rauni kuma ta kuma ta ji rauni daga wajen cire karafunan, amma raunin bai yi muni kuma za ta warke da sauri wanda ba sai ta bukati asibiti ba.”

SendShareTweetShare
Previous Post

An Cire Kinkimemen Dutse A Mafitsararta

Next Post

Gwamna Inuwa Ya Bai Wa Matan Gombe Damar Tsunduma Siyasa – Hauwa Sarki

RelatedPosts

Yadda Wasu Tsoffin Fursunoni Suka Sake Tafka Ta’asa

Yadda Wasu Tsoffin Fursunoni Suka Sake Tafka Ta’asa

by Sulaiman Ibrahim
1 day ago
0

Daga Mahdi M Muhammad A ranar Litinin da ya gabata...

An Damke Wani Dan Fashi A Nasarawa

An Damke Wani Dan Fashi A Nasarawa

by Sulaiman Ibrahim
1 day ago
0

Daga Mahdi M Muhammad Kakakin rundunar, ASP Ramhan Nansel, ya...

Makanike

Wani Mutum Ya Soke Makwabcinsa Da Kwalba

by Sulaiman Ibrahim
1 day ago
0

Daga Mahdi M Muhammad Rundunar ‘yan sandan reshen jihar Legas...

Next Post

Gwamna Inuwa Ya Bai Wa Matan Gombe Damar Tsunduma Siyasa – Hauwa Sarki

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version