Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Ta’addanci: Buhari Ya Kadu Da Yawan Wadanda A Ka Kashe A Sakkwato

by
3 years ago
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Shugaba Muhammadu Buhari ya nuna damuwa da kaduwarsa a kan adadin mutanen da su ka rasu a hare-haren ta’addancin da a ka kai ranar Asabar a wasu al’ummai uku da ke karamar hukumar Rabah ta Jihar Sakkwato.

Shugaban, wanda a ka ba shi labarin abinda ya faru din da kuma kame-kamen da ’yan sanda su ka yi ya zuwa yanzun, ya yiwa Gwamnan Jihar ta Sakkwato, Aminu Tambuwal da al’ummar Jihar ta’aziyya a kan rashe-rashen da a ka yi.

Shugaba Buhari ya soki duk wasu ayyuka na tarzoma da ta’addanci a kan ‘yan Nijeriyan da ba su ji ba, ba su gani ba. Ya kuma tabbatar da doka za ta yi aiki a kan duk masu aiwatar da irin wadannan ayyukan. Cikin sanarwar da mai magana da yawun shugaban kasan, Garba Shehu, ya shelanta, shugaban kasan ya yi addu’ar hanzarin samun saukin wadanda aka jikkata a lokacin harin.

Labarai Masu Nasaba

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

Ya kuma bayar da tabbacin gwamnatin na shi ba za ta yi kasa a gwiwa ba a kan fafatawan da take yi da ‘yan ta’adda da masu satar Shanu a ko’ina cikin kasar nan.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Shugabancin Majalisar Dokoki: Gwamnonin APC Sun Goyi Bayan Takarar Lawan Da Gbajabiamila

Next Post

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 100 A Mali

Labarai Masu Nasaba

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

by
13 hours ago
0

...

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

by
16 hours ago
0

...

Ganduje Ya Umurci Bala Ya Kula Da Ofishin Shugaban Ma’aikata Fadar Gwamnatin Kano

Ganduje Ya Umurci Bala Ya Kula Da Ofishin Shugaban Ma’aikata Fadar Gwamnatin Kano

by
21 hours ago
0

...

Deborah: Matasan Musulmai Ba Su Kona Min Gidana Ba —Bishop Kukah

Deborah: Matasan Musulmai Ba Su Kona Min Gidana Ba —Bishop Kukah

by Abubakar Abba
23 hours ago
0

...

Next Post
Sergio Ramos Ya Fasa Barin Real Madrid

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 100 A Mali

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: