Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

Ta’addanci: Da Gangan Wasu Kasashe Ke Kawo Wa Nijeriya Cikas Kan Samun Makaman – Lai

by Muhammad
December 1, 2020
in RAHOTANNI
1 min read
Makaman
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Khalid Idris Doya

 

samndaads

Ministan yada labarai da al’adu a Nijeriya Lai Muhammad, ya zargi wasu manyan kasashen duniya da cewa su ne ke kawo cikas ga Nijeriya wajen samun makaman da ake bukata domin tabbatar da yaki da ‘yan ta’adda a fadin kasar.

Kamfanin Dillacin Labarai ta kasa (NAN) ya habarto cewa, Alhaji Lai ya shaida hakan ne a birnin Makurdi ta jihar Benuwai a sa’ilin da ya ziyarci gwamnan jihar Gwamna Samuel Ortom ziyara.

“Ba za mu taba daina kare rayuka da dukiyoyin al’umma ba. Wajibi ne kuma mu sani cewa mu na fada ne da ‘yan ta’addan da ke samun kudi daga ko’ina a duniya saboda haka muna bukatar hadin kai daga kasashen duniyar.

“Misali, Nijeriya ta yi yunkurin sayo makamai da hanyoyi domin yaki da ‘yan ta’adda, amma saboda wani dalili kasashen sun hana makaman.”

Ministan ya ce amma duk da hakan gwamnati za ta ci gaba da kokarinta har sai ta ga bayan ‘yan ta’addan da suke addabar kasar nan.

A ‘yan kwanakin nan dai gwamnatin shugaba Buhari tana shan suka matuka kan matsalolin tsaro musamman bayan kisan kiyashin da aka yi wa manoma a kauyen Koshebe ta jihar Borno, lamarin da ya kara ingiza jama’a wajen kushe kokarin gwamnatin kan yaki da ‘yan ta’adda.

SendShareTweetShare
Previous Post

Ma’aikatar Karkara Ta Katsina Na Karfafa wa Matasa Samun Sana’a

Next Post

2023: APC Na Shirin Cigaba Da Mike Kafa A Mulki

RelatedPosts

Ta’aziyar Rasuwar Sam Nda Isaiah

Sam Nda-Isaiah Ya Rasu Lokacin Da Ake Tsananin Bukatar Gudunmawarsa – Jami’ar Jos

by Sulaiman Ibrahim
1 day ago
0

Shugabannin jami’ar Jos sun bayyana rashin jin dadinsu dangane da...

Kasuwar Mile 12

Kwamitin Da Shugaban Kasuwar Mile 12 Ya Nada Na Cigaba Da Jajanta Wa Manoman Arewacin Nijeriya

by Sulaiman Ibrahim
1 day ago
0

Sabon kwamitin da Babban Shugaban kasuwar mile 12 Intanashinal market...

Sojoji Sun Farmaki Mahakar Ma’adanai A Zamfara, Sun Cafke ‘Yan Bindiga 150

Ranar Mazan Jiya: Babu Wani Abin Murna Ga Tabarabrewar Tsaro – Dattawa Ga Buhari

by Sulaiman Ibrahim
1 day ago
0

Dattawan Nijeriya a karkashin inuwar gamayyar kungiyar wato (COPANE), sun...

Next Post
Cigaba

2023: APC Na Shirin Cigaba Da Mike Kafa A Mulki

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version