Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home JAKAR MAGORI

Talaucin Iyaye: Kotu Ta Umarci ’Yar Shekara 22 Ta Dauki Nauyin Kaninta

by Muhammad
January 11, 2021
in JAKAR MAGORI
2 min read
Talaucin Iyaye
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Idan kina tunanin kasancewar ki babbar ya wani aiki ne mai wahala, ki yi tunanin wannan yarinyar mai shekaru 22 da aka bayyana da suna Le Le wacce kotu ta umurce ta da ta kula da kaninta dan shekara 2, saboda iyayensu ba za su iya daukan nauyin su ba.

Kafofin sada zumunta na kasar Sin sun cika da mamaki a lokacin da labarin ya bayyana cewa, wasu ma’aurata sun kai diyarsu kotu don tilastata kulawa da dan uwanta domin ba za su iya ba.

samndaads

An ruwaito cewa, wasu ma’aurata wadanda suka yi shekaru da yawa suna rayuwa kan alawus din ‘yarsu sai kuma suka yanke shawarar samun da na biyu. Lokacin da suka fahimci cewa ba za su iya biyan kudin dawainiyar sabon yaron ba, sai suka nemi ‘yar ta su ‘yar shekara 22 da ta goya yaron a madadinsu.

Le Le ta ki yarda da maganar iyayenta, domin ta ce ita ce ta tallafawa kanta a kwaleji kuma tana da burin gina wa kanta rayuwa, lokacin da ta samu labarin daukin nauyi dan uwanta daga iyayenta. Abin sha’awa shine, ta rasa karar a yayin da kotu ta umurce ta da sake daukar nauyin yaron.

Labarin ya haifar da takaddama a yanar gizo tare da mutane sama da miliyan 74 da ke ba da amsa a dandalin ‘Weibo’ na kasar Sin. Da yawa suna ganin hukuncin bai dace da yarinyar ba kuma ya kamata iyaye su kiyaye haihuwar da na biyu alhalin ba za su iya daukar nauyin kula da shi ba.

A cewar kafar labarai ta ‘China Eggz 2’, tun lokacin da kasar Sin ta soke dokar haihuwar tara sama da, ma’aurata da yawa suna da ‘ya’ya da yawa ba tare da yin la’akari da nauyi na kula da su ba.

SendShareTweetShare
Previous Post

Ta Saka Dandankuwa A Gabanta Don Manne Tsohon Saurayinta A Ciki

Next Post

An Ci Tarar Dan Yawon Bude Ido Domin Dibar Yashin Bakin Teku

RelatedPosts

Huhunta

Kashin Kaza Ya Makale A Huhunta Shekara 14

by Muhammad
2 days ago
0

Wata mata ‘yar Kasar Sin mai shekara 22 da haihuwa...

Budurwarsa

Ya Kona Budurwarsa Saboda Ta Yanke Alakarsu

by Muhammad
2 days ago
0

Wata yarinya tana cikin halin ha'ula'i na rayuwarta bayan da...

Mari

Ya Kwashe Amaryarsa Da Mari A Taron Bikinsu

by Muhammad
2 days ago
0

Wani ango ya mari matar sa a gaban bakin da...

Next Post
Yashin

An Ci Tarar Dan Yawon Bude Ido Domin Dibar Yashin Bakin Teku

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version