Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Tallafin Alluran Rigakafi Da Sin Ta Samarwa Jamhuriyyar Congo A Karo Na Uku Sun Isa Kasar

by
4 months ago
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Tallafin Alluran Rigakafi Da Sin Ta Samarwa Jamhuriyyar Congo A Karo Na Uku Sun Isa Kasar
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Daga CRI Hausa,

 

Tallafin alluran rigakafin cutar numfashi ta COVID-19 da kasar Sin ta samarwa Jamhuriyyar kasar Congo a karo na uku, sun isa birnin Brazzaville, fadar mulkin kasar a daren ranar 20 ga wata, inda aka gudanar da bikin mika alluran. Jakadan kasar Sin dake Jamhuriyyar kasar Congo Ma Fulin, da shugaban babban ofishin ma’aikatar kula da kiwon lafiya ta kasar Congo Jean-Ignace Tendelet, sun je filin jiragen sama domin maraba da zuwan wadannan alluran rigakafi.

Labarai Masu Nasaba

Yau Ake Cika Shekaru Hudu Da Kafa Kwamitin Kula Da Harkokin Waje Na Jam’iyyar Kwaminis Ta Kasar Sin

Kasashen BRICS Sun Yi Kira A Hada Kai Don Tinkarar Sauyin Yanayi

Jean-Ignace Tendelet ya godewa gwamnatin kasar Sin, inda ya ce, cikin taron ministocin dandalin tattauna hadin gwiwar Sin da Afirka karo na 8, kasar Sin ta sanar da matakai da dama na taimakawa kasashen Afirka. Ya ce wadannan matakai sun nuna aniyar kasar Sin da ta kasashen Afirka wajen taimakawa juna da hadin gwiwa. Ya ce a halin yanzu kuma, kasar Sin tana ci gaba da samar da tallafin allura ga kasarsa, lamarin da ya nuna muhimmiyar hadin gwiwar dake tsakanin kasashen biyu, da zumunci mai zurfi dake tsakanin al’ummominsu.

A nasa bangare kuma, Ma Fulin ya ce, Jamhuriyyar Congo, muhimmiyar abokiyar hadin gwiwa ce ta kasar Sin a nahiyar Afirka, kuma kasar Sin za ta ci gaba da taimakawa kasar, domin goya mata baya ta fuskar yaki da annobar. (Mai Fassarawa: Maryam Yang)

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

An Yi Bitar Farko Na Liyafar Bikin Bazara Na 2022

Next Post

MDD Ta Gabatar Da Takardar Hatimi Ta Sabuwar Shekarar Sinawa

Labarai Masu Nasaba

Yau Ake Cika Shekaru Hudu Da Kafa Kwamitin Kula Da Harkokin Waje Na Jam’iyyar Kwaminis Ta Kasar Sin

Yau Ake Cika Shekaru Hudu Da Kafa Kwamitin Kula Da Harkokin Waje Na Jam’iyyar Kwaminis Ta Kasar Sin

by CMG Hausa
17 hours ago
0

...

Kasashen BRICS Sun Yi Kira A Hada Kai Don Tinkarar Sauyin Yanayi

Kasashen BRICS Sun Yi Kira A Hada Kai Don Tinkarar Sauyin Yanayi

by CMG Hausa
18 hours ago
0

...

Al’ummar Afirka Ba Su Bukatar A Yi Musu Lacca

Al’ummar Afirka Ba Su Bukatar A Yi Musu Lacca

by CMG Hausa
20 hours ago
0

...

Masana sun yi Allah wadai da yunkurin Amurka na neman dakile cigaban al’ummar Xinjiang

Masana sun yi Allah wadai da yunkurin Amurka na neman dakile cigaban al’ummar Xinjiang

by CMG Hausa
20 hours ago
0

...

Next Post
MDD Ta Gabatar Da Takardar Hatimi Ta Sabuwar Shekarar Sinawa

MDD Ta Gabatar Da Takardar Hatimi Ta Sabuwar Shekarar Sinawa

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: