Abdullahi Muhammad Sheka">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home LABARAI

Tallafin Karatu: Ganduje Ya Saki Naira Miliyon 200 Don Biyan Bashin Dalbai

by Abdullahi Muhammad Sheka
September 6, 2020
in LABARAI
1 min read
Hakkin Yara
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Gwamnan Jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya amince da biyan Naira Miliyon 209,596,633.00 a matsayin bashin kudin karatu da Kuma na harkokin

yau da kullum na da ke karatu a Jami’ar Manzoura. Kamar yadda babban Daraktan yada labaran Gwamnan Jihar Kano Abba Anwar ya shaidawa Jaridar

Leadership a Yau Lahadi

Haka Kuma Gwamnan ya amince da fitar da Naira Miliyon 48,220,002.00 a matsayin kudin makaranta da harkokin yau da kullum na dalibai shida dake

karatu a Masar. ” Inda jimmalar kudin Jami’o’in ya kama Naira Miliyon 257,812,635.00.

Sanarwar ta ci gaba da cewar an fitar da kudaden ne domin  sakakawa dalibai halin da suka tsinci kai aciki alokacin annobar Korona. Yace,  Gwamna

Ganduje ya kuma jaddada aniyar Gwamnatinsa na sake duba tallafin karatun daliban.

Idan za’a iya tunawa daliban Jami’ar Manzoura sun rubuta takardar neman gafarar Gwamna Ganduje bayan da aka cire su daga cikin wadanda Gwamnatin

Kano ke daukar nauyin karatun nasu a ahekarar data gabata sakamakon wata rashin fahimta data faru tsakanin Hukumar Makarantar da Gwamnatin Jihar

Kano.

A cikin wasikar,  an bayyana cewa ” dalibai 37 ne ke karatu a Jami’ar Manzoura, wadanda aka kora tun da farko sakamakon Rashin gahimtar data faru

tsakanin Hukumar Jami’ar da Kuma bangaren Gwamnati. Wanda kuma wannan rashin fahimta mai yawan gaske  ta jaza tada jijiyar wuya wanda hakan ne

yasa Gwamnati dawo da mu gida. Inji daliban.

SendShareTweetShare
Previous Post

Sarkin Musawa Alhaji Muhammad Gidado Usman: Ba Rabo Da Gwani Ba

Next Post

Amincewar Shugaba Buhari na Ba Malaman NAPPS Abin Karfafa Gwaiwa Ne -Dr Mijinyawa

RelatedPosts

Fasa Rumbunan Tallafi

‘Yan Daba Sun Tarwatsa Zaben Shugabannin PDP Na Shiyya

by Abdullahi Muhammad Sheka
6 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa ’Yan daba sun tarwatsa taron Arewa...

Kananan Hukumomin Jihar Kano

Gwamna Ganduje Ya Bukaci Kungiyar AFAN Da Su Kara Jajircewa Domin Habaka Tattalin Arziki

by Abdullahi Muhammad Sheka
6 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Kano Gwamnan Jihar Kano Dakta Abdullahi...

Yadda Aka Yi Bikin Nadin Galadiman Kazaure

Yadda Aka Yi Bikin Nadin Galadiman Kazaure

by Abdullahi Muhammad Sheka
6 hours ago
0

Daga Ibrahim Muhammad Kano. A ranar Juma'ar da ta gabata...

Next Post
ZAMCHEMA Hukuma Ce Ta Tallafa Wa Kiwon Lafiyar Al’ummar Jihar Zamfara –Dakta Yusuf Abubakar

Amincewar Shugaba Buhari na Ba Malaman NAPPS Abin Karfafa Gwaiwa Ne -Dr Mijinyawa

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version