Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Tarbiyar Da Mahaifimmu Ya Bamu Ita Take Mana Kyakkyawan Jagoranci -Kwankwaso

by Muhammad
December 27, 2020
in LABARAI
2 min read
Tarbiyar
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Ibrahim Muhammad Kano,

Tsohon Gwamnan jihar Kano Dokta Rabiu Musa Kwankwaso Wanda Yayi rashin mahaifinsa Hakimin Madobi.Alhaji Musa Saleh Kwankwaso a safiyar ranar Juma’a ya bayyana cewa marigayin yayi musu tarbiyya ta jajircewa da tsayawa akan gaskiya.

samndaads

Yace tun suna yara mahaifin basu yasa dukkanninsu makarantar boko data Islamiyya ya basu tarbiya ingantacciya wacce tarbiyar ita ce take binsu har yanzu da suka shiga kusan kowace kasa a Duniya, amma wannan tarbiya tana nan tare dasu ba za’a jisu a cikin wasu abubuwa marasa kyau ba, Wanda hakan nada alaka ne da irin kyakkyawar tarbiyyar da mahaifin nasu ya basu.

Dokta Rabiu Musa Kwankwaso ya ce, suna godewa mahaifin nasu da yi masa addu”ar Allah ya saka masa  da alheri domin kamar yadda aka shaida musu a shekara ta 1956 aka haife shi a kuma cikin wannan.shekarar kuma ya zama sarkin Kwankwaso bayan kimanin shekara 20 ya zama maji dadi ya kuma zama Hakimin Madobi wannan ya bada dama ya zauna da mutane lafiya wanda bai zama musu wata matsala da suke siyasa wanda zai musu gori da wani laifi kwaya daya ba.

Dokta Rabiu Musa Kwankwaso ya ce, kafin rasuwarsa suna tare da shi a daren Alhamis  suna maganganu amma cikin dare jiki ya yi zafi kuma wayewar gari Juma’a 25-12-2020 Allah ya yi masa cikawa suna addu’a  Allah ya jikansa ya yi  masa gafara suna fata suka Allah kyautatawa tasu in tazo.

Kwankwaso ya godewa dukkan mutane da suka zo jana’iza da wanda ke zuwa dan taya su alhini da fatan Allah ya sake musu da alkhairi.

SendShareTweetShare
Previous Post

Rasuwar Mahaifin Kwankwaso Rashin Babban Jigo Ne A Jihar Kano —M. B. Shehu

Next Post

Gwamnatin Kebbi Ta Raba Wa Fulani  2,778 Tallafin  Dabbobi

RelatedPosts

NIS Da NAPTIP Sun Sake Shan Damarar Yaki Da Safarar Dan Adam

NIS Da NAPTIP Sun Sake Shan Damarar Yaki Da Safarar Dan Adam

by Yahuzajere
2 hours ago
0

Hukumar Kula da Shige da Fice ta Kasa (NIS) da...

Sabuwar Cuta Ta Kashe Mutum Hudu A Sokoto

Sabuwar Cuta Ta Kashe Mutum Hudu A Sokoto

by Sulaiman Ibrahim
8 hours ago
0

Gwamna jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal Ya sanar da Mutuwar...

Sakatariyar

Sakatariyar Karamar Hukumar Da Ake Wata Guda Ba A Shige Ta Ba A Kano

by Muhammad
16 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Kananan Hukumomi ne ke zaman gimshikai...

Next Post
Dabbobi

Gwamnatin Kebbi Ta Raba Wa Fulani  2,778 Tallafin  Dabbobi

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version