Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (6)
  • English
  • Business News
Thursday, October 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (6)

byIdris Aliyu Daudawa and Sulaiman
3 months ago
Cinikin Bayi

A takaice, abinda cinikin Bayi yayi mana, a matsayinmu na mutane shi ne ya kara inganta hulda tsakanin nahiyar Afirka da yammacin Turai.

 

Tunda yake dai su Turawan yammacin Turai ba za su iya zuwa wuraren da ake samun ko kamun Bayin, suna dai sayar Bindigogi, Madubi inda har da Giya ga ‘yan nahiyar Afirka wadanda za su iya saye,sai dai kuma kayan da suke sayar masu basu da wani inganci. Saboda irin mutanen sune suke zuwa wurare daban daban domin su nemo masu Bayi. Irin wannan takun na sayen Bayi ko farautarsu yafi hadari a yankin Neja Delta.

  • Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)
  • Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (1)

Daya daga cikin dalilan sune al’ummar Ibo ba a amincewa dasu har zuwa yanzu, domin lamarin daya shafi wani abu, kuwa saboda kuwa lamarin Aro Confederacy wanda wata babbar harkar kasuwanci ce a Arochukwu gabashin Nijeriya wadda tayi babban tasiri kan harkar kasuwanci a yammacin Afirka, bama kamar a cikin karni na 18 dana 19, inda aka wata babbar ce bugu da kari idan dai ana maganar harkar kasuwanci ta hada duk wadansu wurare da suke kusa da gabar ruwa,inda suka kasance tamkar wasu dalilai tsakaninsu da Turawan mulkin mallaka, musamman ma alamarin daya shafi cinikin Bayi.

 

Idan ana maganar tsantsan gaskiya kuma su ma ‘yan nahiyar Afirka sun nuna turjiya dangane da lamarin cinikin Bayi. Matsalar bata wuce ace lokacin da aka fara nuna turjiya din an riga an makaro wato wankin hula ya kai dare ke nan. Domin kuwa Lloyd ya nuna cewa tsakanin 1689 da1807, an samu damar lalata kashi 17 na jiragen ruwa wadanda su bayin ne suka yi hakan tare da taimakon jama’ar gari.

 

Lamarin cinikin Bayi a Afirka ya canza saboda yadda ake tafiya da Bayin da aka saya a kai su waje ta jirgin ruwa, ba domin komai ba sai saboda an yi amfani da cinikin Bayin ne saboda kawai a samu damar maida muatnen da aka saya Bayi su rika yin ayyukan bauta. Wadansu daga cikin mutanen da sun rika sayar da ‘ya’yan makwabtansu suna maida su Bayi. Yayin da wasu kuma suna sayar da makwabtan nasu ne.

 

Al’ummar Aro, Edo da kuma Ashante ko shakka babu sune wadanda suka fi dacewa ayi kwatance da su,domin sune suka maida wuraren da makwabtansu wuraren da jigilar Bayi.Irin haka ne yasa, ‘yan kabilar Efik basu amincewa Igbo yayin da su kuma (Aro), Esan basu yarda da Edo ba,hakanan su ma, Ewe har zuwa yanzu amincewa Asante ba a kasar Ghana.

 

Duk da yake an samu tsaiko na shekara 50 wato kafin su Turawan mulkin mallaka su sake dawowa su yi mana mulkin mallaka, sai dai, a wancan lokacin akwai wadansu abubuwan da aka yi shekarun da suka gabata. Kasar ko daular Benin ta samu ja da baya, ‘yan gudun hijira sun tsere daga Jihadin Sakkwato,tsofaffin Bayi kamar irinsu Samuel Ajayi Crowther ya dawo gida Nijeriya amma fa da ilimin zamani.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai
Da ɗumi-ɗuminsa

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai

September 5, 2025
majalisar kasa
Tarihi

Tarihin ‘Yan Majalisar Farko A Nijeriya Kafin Zamanin Mulkin Mallaka

August 30, 2025
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (6)
Tarihi

Dalilan Da Suka Sa Cinikin Bayi Bai Yi Nasara A Arewacin Nijeriya Ba

July 26, 2025
Next Post
Xi Da Takwaransa Na Mauritania Ghazouani Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 60 Da Kulla Huldar Diflomasiyya

Xi Da Takwaransa Na Mauritania Ghazouani Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 60 Da Kulla Huldar Diflomasiyya

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

October 8, 2025
Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

October 8, 2025
Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

October 8, 2025
Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

October 8, 2025
Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

October 8, 2025
Tinubu

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

October 8, 2025
Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

October 8, 2025
Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

October 8, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version