CRI Hausa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home DAGA BIRNIN SIN

Tattalin Arzikin Jihar Xinjiang Ya Samu Tagomashi A Shekarar 2020 Duk Da Tasirin COVID-19

by CRI Hausa
February 2, 2021
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Tattalin Arzikin Jihar Xinjiang Ya Samu Tagomashi A Shekarar 2020 Duk Da Tasirin COVID-19
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Jihar Xinjiang ta Uygur mai cin gashin kanta ta arewa maso yammacin kasar Sin, ta samu ci gaban tattalin arziki fiye da yadda aka yi tsamani a shekarar 2020, duk da tasirin annobar COVID-19.
Bisa la’akari da ci gaban da take samu cikin shekarun da suka gabata, kwanciyar hankali da farin cikin al’ummar jihar na karuwa, inda mazauna yankunan karkara ke daga cikin wadanda suka fi cin gajiya.
Bisa rahoton aikin gwmanatin jihar da aka gabatarwa taron majalisar wakilan jama’ar yankin na shekara-shekara da aka fara jiya, tattalin arzikin jihar ya fadada da kaso 3.4 a bara, wanda ya karu da maki kaso 1.1 fiye da ci gaban GDPn kasar.
An samu ci gaban tattalin arzikin ne a daidai lokacin da ake ci gaba da samun ingantuwar kwanciyar hankali a yankin.
Da yake gabatar da rahoton, shugaban gwamnatin yankin, Shorat Zakir, ya ce yanzu ana samun zaman lafiya da kwanciyar hankali a jihar, ba tare da aukuwar ayyukan ta’addanci da suka yi ta gudana a fadin yankin cikin shekaru 4 da suka gabata ba.
Ya kara da cewa, jihar za ta ci gaba da himmantuwa wajen yaki da ta’addanci da wanzar da zaman lafiya ta hanyar daukar matakai masu inganci bisa doka. (Mai fassara: Fa’iza Mustapha)

SendShareTweetShare
Previous Post

Sin Ta Bukaci Gwamnatin Biden Ta Mayar Da Hankali Kan Kyautata Huldar Dake Tsakanin Bangarorin Biyu

Next Post

Alluran Rigakafin COVID-19 Da Sin Ta Samarwa Ketare Kyauta Karo Na Farko Sun Isa Pakistan

RelatedPosts

An Cimma Burika 17 Da Aka Tsara Cikin Rahoton Aikin Gwamnati A Shekarar 2020

An Cimma Burika 17 Da Aka Tsara Cikin Rahoton Aikin Gwamnati A Shekarar 2020

by CRI Hausa
7 hours ago
0

Daga CRI Hausa Jiya Talata, gwamnatin kasar Sin ta sanar...

Karya Fure Take Ba Ta ’Ya’Ya

Karya Fure Take Ba Ta ’Ya’Ya

by CRI Hausa
7 hours ago
0

Daga CRI Hausa Da alamu har yanzu Amurka da wasu...

Wakilin Sin Dake MDD Ya Yi Bayani Kan Fasahohin Sin Na Yaki Da Talauci

Wakilin Sin Dake MDD Ya Yi Bayani Kan Fasahohin Sin Na Yaki Da Talauci

by CRI Hausa
7 hours ago
0

Daga CRI Hausa Jiya Talata, wakilin kasar Sin dake MDD...

Next Post
Alluran Rigakafin COVID-19 Da Sin Ta Samarwa Ketare Kyauta Karo Na Farko Sun Isa Pakistan

Alluran Rigakafin COVID-19 Da Sin Ta Samarwa Ketare Kyauta Karo Na Farko Sun Isa Pakistan

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version