Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Tattalin Azrkin Sin Ya Karu A Rubu’in Farko Na Bana

by
1 year ago
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Tattalin Azrkin Sin Ya Karu A Rubu’in Farko Na Bana
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Labarai Masu Nasaba

Wang Yi Zai Jagoranci Taron Ministocin Wajen Kasashe Mambobin Kungiyar BRICS Ta Kafar Bidiyo

Kasar Sin Za Ta Kara Samar Da Damammaki Ga Kamfanonin Ketare Don Su Zuba Jari A Kasar

Daga CRI Hausa

Alkaluman tattalin arziki na GDP na kasar Sin, sun fadada da kaso 18.3 a rubu’in farko na bana, wanda ya nuna sun farfado daga koma bayan da suka fuskanta shekara 1 da ta gabata .
Alkaluman hukumar kididdiga ta kasar sun nuna cewa, raguwar kaso 6.8 da aka samu a rubu’i na farko na 2020, lokacin da al’amura suka tsaya a kasar domin dakile yaduwar annobar COVID-19, ya share fagen farfadowar ta bana. Tagomashin da bangaren fitar da kayayyaki ya samu a watan Maris, inda ya karu da sama da kaso 30, bisa la’akari da farfadowar tattalin arzikin duniya, misali ne na ci gaban da tattalin arzikin ya samu a baya-bayan nan.
Alkaluman GDPn sun fado ne tsakanin kiyasin da aka yi, inda ya haura hasashen kaso 17.9 da cibiyar nazari ta Nikkei ta yi, da kuma kaso 18 na cibiyar Macquarie, sai dai kuma bai kai hasashen kaso 19 da Reuters ya yi ba.
Farfadowar tattalin arzikin kasar Sin na da nasaba da karuwar fitar da kayyaki wanda ya ci gajiyar farfadowar tattalin arzikin duniya da kokarin da ake na riga kafin COVID-19 a duniya da kuma karuwar sayen kayayyaki a cikin gida. (Fa’iza Mustapha)

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Isra’ila Ta Kai Hare-hare A Zirin Gaza

Next Post

Masanin Amurka Ya Soki BBC Saboda Ya Zargi Sin Yayin Zantawa

Labarai Masu Nasaba

Wang Yi Zai Jagoranci Taron Ministocin Wajen Kasashe Mambobin Kungiyar BRICS Ta Kafar Bidiyo

Wang Yi Zai Jagoranci Taron Ministocin Wajen Kasashe Mambobin Kungiyar BRICS Ta Kafar Bidiyo

by CMG Hausa
1 hour ago
0

...

Kasar Sin Za Ta Kara Samar Da Damammaki Ga Kamfanonin Ketare Don Su Zuba Jari A Kasar

Kasar Sin Za Ta Kara Samar Da Damammaki Ga Kamfanonin Ketare Don Su Zuba Jari A Kasar

by CMG Hausa
5 hours ago
0

...

Shugaba Xi Ya Jaddada Aniyar Kasarsa Ta Bude Kofa Mai Nagarta

Shugaba Xi Ya Jaddada Aniyar Kasarsa Ta Bude Kofa Mai Nagarta

by CMG Hausa
5 hours ago
0

...

NED—Makamin Mallakar Duniya

NED—Makamin Mallakar Duniya

by CMG Hausa
9 hours ago
0

...

Next Post
Masanin Amurka Ya Soki BBC Saboda Ya Zargi Sin Yayin Zantawa

Masanin Amurka Ya Soki BBC Saboda Ya Zargi Sin Yayin Zantawa

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: