Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Ter Stegen Ne Ya Taimaka Muka Doke Bilbao –Basƙuets

by Tayo Adelaja
October 30, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Ɗan wasan tsakiya na ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Barcelona, Sergio Basƙuets yace mai tsaron ragar ƙungiyar Ter Stegen ne ya taimakawa ƙungiyar tasamu nasara a wasan da ƙungiyar ta buga da Athletico Bilbao a ranar asabar wasan da Barcelona ta samu nasara daci 2-0.

Ɗan wasa Leonel Messi da Paulinho ne suka zurawa ƙungiyar ƙwallayenta guda biyu  a daidai mintina na 36 da 85 da fara wasan a filin wasa na Sam Mames.

samndaads

Basƙuets yace mai tsaron ragar ne yabawa Barcelona nasara sakamakon hana ci da ya yi a lokacin da ɗan wasan gaba na Bilbao, Aduriz ya tarfa mai tsaron ragar ana tsaka da wasan kuma ya hana ɗan wasan damar buga ƙwallon cikin ragar.

Sannan mai tsaron ragar ya sake hana wata ƙwallo da aduriz ɗin ya sake sakawa da kai inda Ter Stegen ya dawo da ƙwallon bata shiga raga ba. Basƙuets ya ce, dole muyi farin ciki domin munada babban mai tsaron raga kuma mai taimako saboda wannan nasarar da muka samu a yau shine yabamu domin yahana ƙwallaye biyu shiga ragarsa.

SendShareTweetShare
Previous Post

Martial Zuwa Ga Mourinho: Ni Ba Ɗan Benci Bane

Next Post

Casemiro Ba Na Siyarwa Bane

RelatedPosts

Ko Kun San Rayuwar Tiger Woods A Wasan Golf?

Ko Kun San Rayuwar Tiger Woods A Wasan Golf?

by Sulaiman Ibrahim
12 mins ago
0

Daga Abba Ibrahim Wada Dan wasa Tiger Woods dai na...

Ban Yi Da-na-sanin Barin Barcelona Ba – Suares

Ban Yi Da-na-sanin Barin Barcelona Ba – Suares

by Sulaiman Ibrahim
17 mins ago
0

Daga Abba Ibrahim Wada Tsohon dan wasan gaba na kungiyar...

Man City Ta Kama Hanyar Wasan Kusa Da Karshe A Kofin Zakarun Turai

Man City Ta Kama Hanyar Wasan Kusa Da Karshe A Kofin Zakarun Turai

by Sulaiman Ibrahim
20 mins ago
0

Daga Abba Ibrahim Wada Dan wasan tsakiyar kungiyar kwallon kafa...

Next Post

Casemiro Ba Na Siyarwa Bane

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version