Muh'd Shafi'u Saleh">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

TETFUND Ta Mika Kyautar Injinan Dab’i Ga Jami’ar Modibbo Adama

by Muh'd Shafi'u Saleh
February 15, 2021
in LABARAI
1 min read
TETFUND Ta Mika Kyautar Injinan Dab’i Ga Jami’ar Modibbo Adama
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

A wani shirin inganta fannin dab’i, hukumar tallafawa manyan makarantu (TETFUND), ta mika injinunan dab’i na zamani ga jami’ar Modibbo Adama dake Yola.

Injunan wanda kamfanin TEKRA Global Concepts ya samar sun hada da; Konica Minolta Accurio Printing Machine, Champion Digi-band binding Machines, Champion Digi-Cut Cutting Machine, Champion Stitching da Champion Laminating Machine, za’ai aikin buga littattafai, mujalku, da ake jin zai kawo saukin aiki ga malamai da dalibai.
Haka kuma cibiyar zata rage yawan dogaro da kamfanonin waje, wajan dab’i da karfafa shehunan jami’ar da kuma harkar wallafa a manyan makarantun kasarnan.
A yayin da yake bayani kan cibiyar mataimakin shugaban jami’ar Farfesa Abdullahi Liman Tukur, wanda ya bayyana nasarorin da samar da injunan zai cimma, ya ce zasu kuma kara yawan kudaden shigar da jami’ar ke samu.
Ya ce “wannan cibiyar ta na iya samarwa da buga littatafai masu yawa a rana guda” inji Farfesa Liman.
Da shi ma ya ke tasa maganar, dan kwangilar Mista Franklin Ogbuagu, ya ce cibiyar za ta iya samar da kimanin Naira miliyan 50 zuwa 100 a wani wata idan sun fara aiki yadda ya kamata.
An dai yi yarjeneniya tsakanin dan kwangilar injunan da jami’ar kan zai horar da ma’aikatan jami’ar 10 yadda za su ci gaba da kula da injinan.

SendShareTweetShare
Previous Post

Cibiyar ‘Santuraki Advocate’ Ta Tallafa Wa ’Yan Faramare 101 Da Kayan Karatu

Next Post

Zanga-zangar Lekki: Kwamishinan ’Yan Sanda Ya Bada Umarin Gaggauta Sakin Mutum 35

RelatedPosts

‘Yan Gudun Hijira Na Fuskantar Matsalar Abinci A Sansanin Jalingo

‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 60, Tare Da Kone Kauye A Zamfara

by Muh'd Shafi'u Saleh
4 hours ago
0

Al'ummar garin Ruwan Tofa a karamar hukumar Maru ta jihar...

Rigakafin Korona

Rigakafin Korona: Yau Gwamnoni Za Su Yi Kus-kus

by Muh'd Shafi'u Saleh
11 hours ago
0

Daga Nasir S. Gwangwazo, Abuja   A yau Alhamis, 4...

Borno

Akwai Bukatar Nijeriya Ta Nemo Sojojin Haya Don Yakar ‘Yan Ta’adda – Zulum

by Muh'd Shafi'u Saleh
11 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Bauchi   An bai wa Gwamnatin...

Next Post
Kashedinku, Jan Kunnen Gwamnati Ga Masu Neman Sake Zanga-zanga

Zanga-zangar Lekki: Kwamishinan ’Yan Sanda Ya Bada Umarin Gaggauta Sakin Mutum 35

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version