CRI Hausa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home DAGA BIRNIN SIN

Thomas Bach Na Da Imani Game Da Nasarar Gasar Olympic Da Birnin Beijing Zai Karbi Bakunci

by CRI Hausa
February 3, 2021
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Thomas Bach Na Da Imani Game Da Nasarar Gasar Olympic Da Birnin Beijing Zai Karbi Bakunci
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Shugaban kwamitin kasa da kasa na shirya gasar Olympic ko IOC a takaice Thomas Bach, ya ce yana da imanin cewa, birnin Beijing zai cimma nasarar shirya gasar Olympic ta lokacin hunturun shekarar 2022 cikin nasara.

Bach ya ce shirye shiryen da birnin ke yi, suna gudana ba tare da wata matsala ba. Ya kuma jinjinawa kasar Sin, bisa kokarinta na fitar da harkokin wasanni, da ita kan ta gasar Olympic daga duhun da annobar COVID-19 ta jefa su. Kaza lika ya godewa shugaban kasar Sin Xi Jinping, bisa irin goyon baya da yake baiwa gasar ta Olympics wadda birnin Beijing ke kimtsawa.
Bach ya kara da cewa, Beijing ya cimma nasarar gudanar da shirye shirye masu kayatarwa, bisa hangen nesa na shugaba Xi, wanda shi ne ya gabatar da kudurin jan hankalin Sinawa miliyan 300 su shiga wasannin hunturu. A daya hannun kuma, Bach ya ja hankalin ’yan wasan motsa jiki na Sin, da su yi amfani da wannan dama ta gasar Olympic na lokacin hunturu da Beijing zai karbi bakunci, wajen karfafa kwarewar su.
Daga nan sai ya bayyana birnin Beijing, a matsayin birnin da zai bude wani sabon shafi a tarihi, na karbar bakuncin gasar Olympic ta lokacin zafi da kuma lokacin hunturu. (Saminu)

samndaads
SendShareTweetShare
Previous Post

Sin Za Ta Samar Da Alluran Rigakafi Miliyan 10 Ga Shirin COVAX

Next Post

Zimbabwe Zata Karbi Riga-kafin COVID-19 Daga Kasar Sin

RelatedPosts

An Cimma Burika 17 Da Aka Tsara Cikin Rahoton Aikin Gwamnati A Shekarar 2020

An Cimma Burika 17 Da Aka Tsara Cikin Rahoton Aikin Gwamnati A Shekarar 2020

by CRI Hausa
8 hours ago
0

Daga CRI Hausa Jiya Talata, gwamnatin kasar Sin ta sanar...

Karya Fure Take Ba Ta ’Ya’Ya

Karya Fure Take Ba Ta ’Ya’Ya

by CRI Hausa
8 hours ago
0

Daga CRI Hausa Da alamu har yanzu Amurka da wasu...

Wakilin Sin Dake MDD Ya Yi Bayani Kan Fasahohin Sin Na Yaki Da Talauci

Wakilin Sin Dake MDD Ya Yi Bayani Kan Fasahohin Sin Na Yaki Da Talauci

by CRI Hausa
8 hours ago
0

Daga CRI Hausa Jiya Talata, wakilin kasar Sin dake MDD...

Next Post
Zimbabwe Zata Karbi Riga-kafin COVID-19 Daga Kasar Sin

Zimbabwe Zata Karbi Riga-kafin COVID-19 Daga Kasar Sin

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version