Tikitin Musulmai 2: Dogara, Babachir Na Yunkurin Mara Wa Atiku, Kwankwaso Ko Peter Baya
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tikitin Musulmai 2: Dogara, Babachir Na Yunkurin Mara Wa Atiku, Kwankwaso Ko Peter Baya

byKhalid Idris Doya
3 years ago
Dogara

Domin cigaba da kin amicewa da takatarar musulmi da musulmi a cikin jam’iyyar APC, yanzu haka tsohon kakakin majalisar wakilai ta tarayya da tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawal, hadi da wasu kiristoci na jam’iyyar APC sun bazama neman shawarorin wanda za su mara wa baya a yayin babban zaben 2023.

A cewar wata majiya, hadakar su na cigaba da tuntubar masu ruwa da tsaki a kasar nan da wasu manyan ‘yan siyasa don duba wanene za su mara wa baya a cikin ‘yan takarar shugaban kasa da suka kunshi Atiku Abubakar na jam’iyyar PDP, Rabiu Musa Kwankwaso na jam’iyyar NNPP ko kuma Peter Obi na jam’iyyar Labour Party.

  • 2023: NNPP Ba Zata Ruguza Shirinta Ta Hade Da Tinubu Ba —Farfesa Alkali

Idan za ku iya tunawa dai, a kwanakin baya wadannan kusoshin sun gudanar da wani taron kungiyar kiristoci ‘yan arewa na jam’iyyar APC a Abuja, taron da ya samu wakilcin daga jihohin 19 na jihohin arewa da babban birnn tarayya inda suka amince suka cimma matsayar yin fatali da tikitin musulmi da musulmi a jam’iyyar APC.

Kazalika, Dogara da Babachir hadi da rakiyar tsohon mataimakin gwamnan jihar Kogi, Simon Achuba sun gana da tsohon shugaban kasa a zamanin mulkin soja, Ibrahim Badamasi Babangida a gidansa da ke Hilltop a Minna ta jihar Neja, kana sun kuma nausa suka gana da tsohon shugaban kasa a mulkin soji Janaral Abdusalami Abubakar.

Ganawar wacce ta gudana a ranar Litinin, makusantan ‘yan siyasan sun ce sun je Minna ne domin taya IBB murnar zagayowar ranar haihuwarsa inda ya cika shekara 81 a duniya, kuma dai sun nemi shawararsa kan matakin da ya dace su dauka dangane da tikitin musulmi da musulmi a jam’iyyar APC.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kotu Ta Yi Watsi Da Ƙarar Da Aka Shigar Da Tinubu Kan Sanya Dokar Ta-Ɓaci A Ribas
Labarai

Kotu Ta Yi Watsi Da Ƙarar Da Aka Shigar Da Tinubu Kan Sanya Dokar Ta-Ɓaci A Ribas

October 2, 2025
Jam’iyyar PDP Ta Zaɓi Sabbin Shugabanni A Kwara
Siyasa

Jam’iyyar PDP Ta Zaɓi Sabbin Shugabanni A Kwara

September 28, 2025
Tinubu Zai Gana Da Manyan Ƴan Kasuwa, Zai Ƙaddamar Da Muhimman Aiyuka A Legas
Siyasa

Tinubu Zai Gana Da Manyan Ƴan Kasuwa, Zai Ƙaddamar Da Muhimman Aiyuka A Legas

September 27, 2025
Next Post
Dalibin Jami’ar Dutsinma Ya Kashe Kishiyar Mahaifiyarsa A Katsina

Dalibin Jami'ar Dutsinma Ya Kashe Kishiyar Mahaifiyarsa A Katsina

LABARAI MASU NASABA

Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

October 8, 2025
Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

October 8, 2025
Tinubu

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

October 8, 2025
Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

October 8, 2025
Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

October 8, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

October 8, 2025
ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

October 8, 2025
Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

October 8, 2025
Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version