Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

A Tilastawa Mazaje Auren Matan Da Su Ke Yaudara – Harirah Abdulsalam

by Tayo Adelaja
October 15, 2017
in LABARAI, MANYAN LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga El-Mansur Abubakar, Gombe

Hajiya Harirah Abdulsalam, Mace ce yar rajin kare yancin Mata ta koka kan yadda wasu Mazaje ke yaudarar da Mata suke hana su yin aure kuma su basa aurensu.

samndaads

Harirah Abdulsalam, ta bayyana bakin cikin ta kan hakan a lokacin da take zantawa da jaridar Leadership A Yau inda tace yana da kyau a samar da wata doka a ƙasar nan ta tilastawa Mazaje auren Matan da suke yaudara.

Tace wasu Mazan sun mayar da Matan waje waɗanda ba Matan su na cikin gida ba tamkar ba Mata ba domin a kullum burin su shi ne su ga sun sami hanyar da za su keta musu ‘yanci su kuma ketare su barsu.

A cewar ta irin haka ne yake hana wasu Matan yin aure saboda sun sa rai sun sami Mijin aure ashe mayaudari ne kuma ko anyi auren baya jimawa saboda da tsakani da Allah ya aure ta ba.

Daga nan sai Hajiya Harirah Abdulsalam, ta yi kira ga gwamnatocin jihohi da  hukumomin kare yancin ɗan adam da sauran jami’an tsaro da za su samar da doka wacce za ta tilasta Namiji auren Matar da ya yaudara kuma a sa doka na hana saki har sai da ƙwaƙwaran dalili.

SendShareTweetShare
Previous Post

Siyasar Adamawa A Yau: Da Gaske Atiku Zai Bar APC Ya Koma Jam’iyyar PDP?

Next Post

Rantsar Da Sababbin Kwamishinoni: Gandujiyya Da Kwankwasiyya Sun Sake Sa Zare

RelatedPosts

Sarkin Musulmi

Fulani Ba ‘Yan Ta’adda Ba Ne –Sarkin Musulmi

by Muhammad
16 hours ago
0

Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Muhammadu Sa’ad Abubakar III, ya ce...

Sulhu Da Masu Garkuwa: Gwamnatin Zamfara Ta Amso Mata Takwas Da ‘Ya’yansu

Sulhu Da Masu Garkuwa: Gwamnatin Zamfara Ta Amso Mata Takwas Da ‘Ya’yansu

by Sulaiman Ibrahim
21 hours ago
0

Daga Hussaini Yero, Gusau A shirin Gwamnatin Jihar Zamfara na...

Gwamnatin Zamfara Ta Amshi Tubabbun ’Yan Bindiga Uku

Gwamnatin Zamfara Ta Amshi Tubabbun ’Yan Bindiga Uku

by Sulaiman Ibrahim
21 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya Gwamnan Jihar Zamfara, Bello Mohammed, Matawallen...

Next Post

Rantsar Da Sababbin Kwamishinoni: Gandujiyya Da Kwankwasiyya Sun Sake Sa Zare

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version