Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Tilastawa Musulmi Tsarin Iyali Tamkar Sa Shi Yin Saɓo Ne – Hon. Kazaure

by Tayo Adelaja
October 15, 2017
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Nasir S. Gwangwazo, Abuja

Ɗan majalisar wakilai na tarayya, Hon. Gudaji Kazaure, ya bayyana cewa, tilastawa Musulmi ya aiwatar da tsarin ƙayyade iyali tamkar tirsasa shi ne a kan ya aiikata saɓon Allah, ya na mai cewa, Manzon Allah (SAW) ya umarci Musulmi da su yi aure su hayayyafa, domin zai yi alfahari da yawansu ranar alƙiyama, kamar yadda NAIJ.com ta ruwaito.

Ɗan majalisar, wanda ke wakiltar mazaɓar tarayya ta Kazaure/Roni/Gwiwa/Yankwashi daga jihar Jigawa, kafar yaɗa labaran ta ruwaito shi ne ya na bayyana a hakan a wani hoton bidiyo a yayin da ya ke ƙalubalantar ƙudirin da ke neman a kafa dokar ƙayyade iyali a Nijeriya.

Kazaure ya yi kira ga kakakin majalisar da ya yi watsi da dokar, domin ta saɓa ta kundin tsarin mulkin Nijeriya, wanda ya bai wa kowa damar bin addininsa ba tare da tsangwama ba matuƙar bai shiga haƙƙi ko ’yancin wani ba.

SendShareTweetShare
Previous Post

Gobara Ta Babbake Makarantar Firamare a Birnin Kebbi

Next Post

Tafa: A Nijeriya Ne Kaɗai A Ke Haka!

RelatedPosts

An Yi Wa Mukarraban Buhari Rigakafin Cutar Korona

An Yi Wa Mukarraban Buhari Rigakafin Cutar Korona

by Sulaiman Ibrahim
4 hours ago
0

  Shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, Farfesa Ibrahim Gambari, ayau...

Farashin Gangar Danyen Man Fetur Ya Kai Dalla 71.28

Farashin Gangar Danyen Man Fetur Ya Kai Dalla 71.28

by Sulaiman Ibrahim
4 hours ago
0

Daga Sulaiman Ibrahim A karon farko a 2021, farashin mai...

Naira

Naira Na Shirin Sake Faduwa Warwas – FMDQ

by Muhammad
11 hours ago
0

Za Ta Iya Kai Wa Dala 500 Cikin Mako Mai...

Next Post

Tafa: A Nijeriya Ne Kaɗai A Ke Haka!

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version