Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASASHEN WAJE

Trump Na Shirin Daƙile Yarjejeniyar Nukiliyar Amurka Da Iran

by Tayo Adelaja
October 9, 2017
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Rabiu Ali Indabawa

Bayan nasarar ƙulla yarjejeniya tsakanin ƙasar Amurka Iran, game da makamin Nukiliya, Shugaba Trump na ƙasar Amurka ya ɗauko hanyar gurgunta yarjejeniyar. A makon gobe ne ake sa ran shugaban Amurka Donald Trump zai ayyana yarjejeniyar Nukiliyarr da Amurka da wasu manyan ƙasashen duniya suka ƙulla da Iran a zaman gurguwar yarjejeniya, da kiris yake rage shugaban ya ayyana yarjejeniyar a zaman maras tasiri. Shugaba Trump zai faɗa cewa yarjejeniyar da aka ƙulla a shekarar 2015, ba za ta taimaki tsaron Amurka ba.

Matakin zai ƙaddamar da wa’adin kwanaki 60 ga majalisun dokokin Amurka su yanke shawara ko za su sake ƙaƙabawa Iran takunkumin karya tattalin arziƙi,da aka janye bayan da aka cimma yarjejeniyar.

Wakilai ‘yan jam’iyyar Democrat da Republican masu yawa suna adawa da sake ƙaƙabawa Iran takunkumi, wanda yain hakan zai soke yarjejeniyar baki ɗaya.

Shugaban Iran Hassan Rouhani ya yi barzanar Iran za ta yi da yarjejeniyar da zarar Amurka ta sake aza mata takunkumi.

SendShareTweetShare
Previous Post

Sakamakon Fashewar Gas: Da Dama Sun Mutu A Ghana

Next Post

Konte Ya Ji Ciwo A Wasan Faransa

RelatedPosts

Ebola

WHO Ta Aike Da Tawaga Ta Musamman Guinea Da Kwango Don Yaki Da Ebola

by Muhammad
1 week ago
0

Hukumar lafiya ta Duniya WHO ta sanar da daukar tsauraran...

Somaliya

Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci A Gaggauta Gudanar Da Zabe A Somaliya

by Muhammad
1 week ago
0

Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci bangarorin siyasar kasar Somalia da...

Alkalai

Alkalai Nijer Sun Gargadi ‘Yan Siyasa Su Daina Anfani Da Kalaman Kabilanci

by Muhammad
2 weeks ago
0

Alkali mai kare muradun hukuma (Procureur de la Republikue) ya...

Next Post

Konte Ya Ji Ciwo A Wasan Faransa

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version