“Tsadar Kayan Gini Zai Haifar Da Karuwar Rugujewar Gine-gine”
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

“Tsadar Kayan Gini Zai Haifar Da Karuwar Rugujewar Gine-gine”

byAbubakar Abba
2 years ago
Kayan gini

Sulaimon Yusuf, Shugaban kungiyar da ke bayar da kariya kan rushewar gidaje na kasa wato (BCPG) ya nuna damuwarsa kan ci gaba da tashin farashin kayan gina gine a kasar nan.

Ya yi nuni da cewa, matsalar mai yuwa ta janyo yin gine gine da kaya gini marasa inganci wanda hakan zai haifar rugujewar gine gine a kasar.

  • Fitar Da Wakokin Da Ke Lalata Tarbiyya Ya Sa Aka Bayar Da Umarnin Kamo Ado Gwanja – Kotu
  • Ana Bin Masu Hakar Ma’adanai Bashin Naira Biliyan 3.5 A Jihar Kaduna

Yusuf ya bayyana haka ne a yayin da reshen kungiyar na jihar Legas ya gudanar da yin tattaki a wasu manyan tituna da ke a jihar.

Tattakin wanda kungiayr ta shirya a kwanna baya, taken tattakin shi fadakar d jama’a kan yadda za a magance rugujewar gine gine a kasar nan.

Ya kara da cewa, samun karin hauhawan farashin kayan gine gine kamar irin su Siminti da kayan gyra gini har da kudaden da ake biyan leburori da kuma kwararru masu bayar da shawara a fanin gine-gine, hakan zai iya janyo masu sanar gina gidaje su amfani da kayan gini marasa inganci.

Ya ci gaba da cewa, “Ba da wuri ne za a iya gane illar ba, wanda illar hakan, za ta iya kai wa daga shekara uku zuwa hudu, daidai lokacin da gine-ginen za su fara rugujewa”.

A cewarsa, wannan tattakin zai bayar da dama don a ankara da mutane game da kalubalen da za su iya kunno kai domin a magance akan lokaci, inda ya sanar da cewa, ma’akatar tsare-tsaren tasawiran gina gidaje da kuma ofishin raya birane, akwai rawar da su taka wajen magance matsalar.

Ya sanar da cewa, akwai bukatar su kara kokari domin a tabbatar da ana bin ka’idojin yin gine-gine kuma masu yin gine-gine su tabbatar da suna yin bincike kan ingancin kayan gine- gine na cikin gida.

Ya ce, ya kamata ace dole ne kowacce karamar hukuma daya akalla tana da makarantar bayar da horo ta yin gini wadda matasa za su rinka zuwa don su samu kwarewa a fannoni da ban da ban yin gini.

Ya sanar da cewa, akwai bukatar a samar da shirin daukar nauyi na musamman ga daliban da ke koyon darussan muhallai don a kara masu kwarin guiwa a fannin.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Bayan Shekara 20 Nijeriya Ta Sake Dawo Da Tsarin Bayar Da Hayar Kananan Jiragen Sama
Tattalin Arziki

Bayan Shekara 20 Nijeriya Ta Sake Dawo Da Tsarin Bayar Da Hayar Kananan Jiragen Sama

October 3, 2025
Tashoshin Jiragen Ruwa Sun Samar Da Kashi 19.6 Na Fitar Da Kayan Da Ba Su Shafi Mai Ba—Dantsoho
Tattalin Arziki

Tashoshin Jiragen Ruwa Sun Samar Da Kashi 19.6 Na Fitar Da Kayan Da Ba Su Shafi Mai Ba—Dantsoho

October 3, 2025
Majalisar Wakilai Za Ta Sasanta Dangote Da NUPENG
Tattalin Arziki

Majalisar Wakilai Za Ta Sasanta Dangote Da NUPENG

September 27, 2025
Next Post
Gwamnati Za Ta Farfado Da Rukunin Gidaje Masu Saukin Kudi 46 A Nijeriya

Gwamnati Za Ta Farfado Da Rukunin Gidaje Masu Saukin Kudi 46 A Nijeriya

LABARAI MASU NASABA

…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

‘Yan Nijeriya Sama Da Miliyan 33 Ne Ke Fama Da Matsananciyar Yunwa – Akpabio

October 8, 2025
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

October 7, 2025
Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

October 7, 2025
Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

October 7, 2025
Tinubu

Tinubu Ya Nemi Amincewar Majalisa Kan Karɓo Bashin Dala Biliyan $2.347 Da $500m Na Sukuk 

October 7, 2025
Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version