Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

Tsarin Leadership Ya Burge Ni – Dan Malikin Progress Fm

by Tayo Adelaja
September 17, 2017
in RAHOTANNI
2 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga El-Mansur Abubakar, Gombe

Alhaji Babangida Usman Mai Atamfa, Dan Malikin Progress FM Gombe, ya bayyana cewa, sabon tsarin da Jaridar Leadership A Yau ta bullo da shi tsari ne da zai burge kowa, musammam masu karanta jarida, inda ya ce, ita ce jaridar Hausa ta farko da ta fara fitowa kowacce rana kamar jaridar Turanci.

samndaads

Alhaji Babangida Usman ya ce, gyare- gyaren da LEADERSHIP ta yi, wanda ya sha bamban da sauran, shi ne zai barawa duk wani mai sha’awar karanta jaridar jin dadin karanta ta, saboda wannan tsarin abin a yaba ne.

Ya ce, “bobarin kawo labarai masu muhimmanci wanda ya shafi kowanne bangare na rayuwar dan adam na daga cikin abinda ya sa jaridar ta sha bamban, amma ya na da kyau a sake bullo da wasu shafuka da za su ilmantar, kamar a cikin shafin da kiwon lafiya a samu masani ya na amsa tambayoyin masu karatu.”

Har ila yau ya kuma jinjinawa Babban Daraktan kamfanin jaridar Mista Sam Nda Isiah, bisa hangen nesansa da tunanin da ya yi na hada kai da jami’ansa wajen canja tsarin fitowar jaridar wacce idan ta cigaba, za ta iya zama zakarar jaridun Hausa a tarayyar basar nan.

Sannan sai ya yi addu’ar Allah Ya bara daukaka wannan gidan jarida da yiwa al’ummar Najeriya, musamman ’yan Arewa murna na samuwar ingantacciyar jaridar Hausa a Najeriya wacce ta ke yin labarai da yaren da su ka fi magana da shi.

SendShareTweetShare
Previous Post

Sarkin Kano: Idan Har Bai Ji Tsoron Shekau Ba, Me Ya Sa Zai Ji Tsoron Buhari?

Next Post

Labarin Tsohuwar Daular Musulunci Ta Andulus

RelatedPosts

Makiyaya Ondo

Korar Makiyaya A Ondo: Cikakken Rahoton Yadda Ta Kaya Taron Gwamnoni Da Shugabannin Fulani

by Muhammad
1 day ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Gwamnonin Nijeriya sun kira taron gaggawa...

Kasafin 2021

Hotunan Sabbin Shugabannin Rundunonin Tsaro

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Major-Gen. Leo Irabor, Chief of Defence...

Garban

Garban Kauye Farawa Ne Allurar Dinke Barakar Kumbotso – Muslihu Yusuf Ali

by Muhammad
3 days ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, An bayyana zaben Sabon shugaban Karamar...

Next Post

Labarin Tsohuwar Daular Musulunci Ta Andulus

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version