Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Tsaro: Rundunar ‘Yan Sanda Puff Adder Ta Yi Wa Jihar Zamfara Dirar Mikiya

by Muhammad
February 20, 2021
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Hussaini Yero,

A kokarin da rundunar ‘yan sanda ke yi na yaki da ‘yan ta’adda da suka addabi jihar Zamfara, yanzu haka Sufeton ‘yan sanda na kasa (IG) Muhammad Adamu, ya sake turo dakarun rundunar ‘yan sanda ta “Puff Adder 275” zuwa jihar Zamfara don kara karfafa yaki da ‘yan bindiga da masu tada kayar baya a fadin jihar.

Kwamishinan ‘yan sandan, CP Abutu Yaro ne ya kaddamar da rundunar a sansani na 42 na rundunar ‘yan sanda kwatar dar da tarzoma da ke Gusau.

Kwamishinan ya bayyana cewa, wannan runduna shugaban ‘yan sanda na kasa ne ya kaddamar da ita a ranar 15 ga wannan wata a Abuja, kuma ya turo wa jihar Zamfara nata kaso don ganin an dakile ayyukan ‘yan ta’adda.

Shi ma anasa jawabin, Kwamandan runduna Puff Adder, Musa Abdullahi ya tabbatar da cewa, dakarun su za su yi iya kokarinsu wajan yaki da ‘yan ta’adda da bisa bin doka da oda alokacin da suke gabatar da ayyukan su.

Anasa jawabin Gwamna Bello Muhammad Matawalle Maradun da ya samu wakilcin, Kwamishinan tsaro, Hon Abubukar Dauran,ya bayyana cewa, al’ummar jihar Zamfara na godiya ga shugaban ‘yan sanda na kasa da ya sake turo Runduna “yan sanda karo  na biyu a wannan Jihar ta mu.kuma duk abunda ya kamata muyiwa wadannan ‘yan sanda don samun nasara aikin su za mu yi da yardar Allah.

SendShareTweetShare
Previous Post

Za Mu Yi Biyayya Ga Dukkan Jagororimmu Don Ci Gaban Bichi -Furofesa Yusuf Sabo.

Next Post

An Kama Wadanda Ake Zargi Da Shigo Da Harsasai A Bauchi

RelatedPosts

‘Yan Gudun Hijira Na Fuskantar Matsalar Abinci A Sansanin Jalingo

‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 60, Tare Da Kone Kauye A Zamfara

by Muhammad
57 mins ago
0

Al'ummar garin Ruwan Tofa a karamar hukumar Maru ta jihar...

Rigakafin Korona

Rigakafin Korona: Yau Gwamnoni Za Su Yi Kus-kus

by Sulaiman Ibrahim
9 hours ago
0

Daga Nasir S. Gwangwazo, Abuja   A yau Alhamis, 4...

Borno

Akwai Bukatar Nijeriya Ta Nemo Sojojin Haya Don Yakar ‘Yan Ta’adda – Zulum

by Sulaiman Ibrahim
9 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Bauchi   An bai wa Gwamnatin...

Next Post
Soja

An Kama Wadanda Ake Zargi Da Shigo Da Harsasai A Bauchi

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version