Bello Hamza">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Tsofaffin Sojoji Sun Nemi Karin Kudin Fansho

by Bello Hamza
January 16, 2021
in LABARAI
1 min read
Sojoji
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kungiyar tsofaffin sojoji ta kasa reshen jihar Anambra ta bukaci gwamnatin tarayya ta dubi halin da ake ciki na tabarbarewar tattalin arziki ta kara wa tsofaffin sojoji kudaden fanshon su.

Shugaban kungiyar na jihar Anambara Maj.- Gen. Benedict Agbogu, ya bayyana haka a taron tunawa da mazan jiya na wannan shekara 2021 da aka gudanar a filin wasa na Aled Ekwuene da ke garin Awka ranar Juma’a.

Agbogu ya ce, ya kamata a kara musu kudin fansho don kuwa da zaran an kara wa sojojin da ke bakin aiki albashi nan da nan ake kara kudin ababen masarufi da sauran kudaden harkokin rayuwa wanda hakan ke kara jefa su cikin matsalar rayuwa.

Ya ce, yawancin matan da mazajensu suka mutu da yaran su na shiga cikin mawuyacin hali saboda mutuwar mai samar musu da kudaden.

“Gwamnati na kokari amma ya kamata gwamnati ta kara kaimi, muna fatan abubuwa za su gyaru anan gaba kadan.

“Muna magana ne akan mutanen da suka bayar da rayuwarsu don kasar ta kasance a matsayin tsintsiya madaurunki daya, akan haka muke fatan za su kula da mu yadda yakamata.

A nasa jawabin, gwamna Willie Obiano na jihar Anambara ya yaba wa sojoji kan yadda suka bayar da rayuwarsu kan tabbatar da kasar nan.

 

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Zaben Kananan Hukumomi: PDP Kwankwasiyya Ta Maka KASEIC A Kotu

Next Post

Yau Za A Yi Karon Batta A Zaben Kananan Hukumomin Jihar Kano

RelatedPosts

Garkuwa

An Kama Sojan Da Ke Kai Wa ‘Yan Ta’adda Kayan Sojoji A Zamfara

by Bello Hamza
15 hours ago
0

Daga Sulaiman Ibrahim "An kama wani jami’in soja da budurwarsa...

Aikin Wutar Mambilla  A Takardu Kawai Yake, Inji Gwamnonin Arewa Maso Gabas

Aikin Wutar Mambilla A Takardu Kawai Yake, Inji Gwamnonin Arewa Maso Gabas

by Bello Hamza
18 hours ago
0

Kungiyar gwamnonin arewa maso gabas sun nuna rashin jin dadin...

Bindiga

Gwamna Ortom Ya Yabawa Umarnin Buhari Na Hana Mallakar  AK47 Ba Bisa Ka’ida Ba

by Bello Hamza
19 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Gwamnan Jihar Benue Samuel Ortom a ranar...

Next Post
Kananan Hukumomin Jihar Kano

Yau Za A Yi Karon Batta A Zaben Kananan Hukumomin Jihar Kano

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version