Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Tsohon Gwamna Ya Ja Kunnen Ibo: Kada Ku Bari Sojoji Su Yiwa ’Ya’yanku Rigakafi

by Tayo Adelaja
October 15, 2017
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Nasir S. Gwangwazo, Abuja

An ja kunnen ’yan ƙabilar Ibo da kada su bari sojojin Nijeriya su riƙa yiwa ’ya’yansu rigakafin cututtuka. Tsohon gwamnan jihar Anambara, Dr Chukwuemeka Ezeife, ne ya yi wannann kira kwanan nan yayin da ya ke mayar da martani kan fargabar da a ke ganin sojojin sun haifar a jihar, ya na mai zargin cewa, za su iya yin amfani da sirinjin allura su halaka su.

Ya ƙara cewa, sanarwar da bakin duniya ya bayar bai kai ya hana su ƙin amincewa da sojojin ba. Ya ce, “a makon jiya Ina Anambara sai wani basarake ya kira ni ya shaida min cewa, an nemi mutanensa da su fito a ranar Laraba domin sojoji su duba lafiyarsu. Sai na ce ma sa a’a, manufar ita ce, idan ba mun hana su kashe su da bindiga, to ba za mu bari su kashe su da sirinji ba.”

Idan dai za a iya tunawa a kwanakin baya an samu taƙaddama a jihar ta Anambara kan jagoran masu rajin neman ɓallewa su kafa ƙasar Biyafara, Nnamdi Kanu, inda sojoji su na kai farmaki cikin jihar.

SendShareTweetShare
Previous Post

Cutar ‘Monkey Pox: Babbar Barazana Ga Lafiyar Al’umma

Next Post

Gobara Ta Babbake Makarantar Firamare a Birnin Kebbi

RelatedPosts

Jami’ar Tarayya Ta Gusau Ta Musanta Labarin Harin ‘Yan Bindiga

Jami’ar Tarayya Ta Gusau Ta Musanta Labarin Harin ‘Yan Bindiga

by Muhammad
10 hours ago
0

Daga Hussaini Yero, Shugabannin Jami'ar gwamnatin Tarayya dake Gusau (FUG)...

An Yi Wa Buhari Da Osinbajo Allurar Rigakafin Korona

An Yi Wa Buhari Da Osinbajo Allurar Rigakafin Korona

by Sulaiman Ibrahim
14 hours ago
0

Daga Sulaiman Ibrahim An yi wa Shugaba Muhammadu Buhari da...

Mukabalar

Kotu Ta Dakatar Da Yin Mukabalar Sheikh Abduljabbar Da Malaman Kano.

by Muhammad
20 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Wata kotu a Jihar Kano ta...

Next Post

Gobara Ta Babbake Makarantar Firamare a Birnin Kebbi

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version