Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Tsohon Gwamnan Zamfara Ya Karyata Rahoton Kwace Dala Miliyan 621

by Muhammad
February 8, 2021
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Dala Miliyan
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Abubakar Abba,

Tsohon Gwamnan jihar a karkashin inuwar jamiyyarsa ta APC Zamfara, Abdulazeez Abubakar Yari, ya karyata rahoton da wasu kafafen yada labarai suka wallafa na cewa kotu ta bayar da umarnin a kwace dala miliyan 621 daga gunsa.

Tsohon Gwamnan jihar ya karyata rahotannin ne ta hanyar wani wakilinsa mai suna Abdulrahman Yahaya a cikin wata sanarwa day a fitar ya kuma rabarwa da manema labarai, inda Tsohon Gwamnan jihar Abdulazeez Abubakar Yari, ya yi Allah wadai da rahotannin da wasu kafafen yada labaran suka wallafa.

A cewar Abdulrahman Yahaya, asalin abinda ya faru shi ne, kotun ta bayar da umarnin da a rufe asusun ajiya na bankin da Tsohon Gwamnan jihar Abdulazeez Abubakar Yari yake ajiya wato asusun bankunan Polaris da kuma na Zenith, inda ya ajiye naira miliyan 278.

Wakilinsa na tsohon gwamnan Abdulrahman Yahaya ya kuma yi kira ga ‘yan jarida dasu tabbatar da sun tantance sahihancin rahotannin su kafin su wallafa domin a kaucewa aukuwar matsala.

SendShareTweetShare
Previous Post

Rashin Tallafi Ya Hana Sana’ar Kiwon Kaji A Kebbi – AYZ Annur 

Next Post

Allah Ne Ya Umarce Ni Na Tallafa Wa Marasa Galihu – Ekene Adams

RelatedPosts

Ma’aikatar Yada Labaran Kano Na Hada Hannu Domin Tunkarar Kalubalen Abinci Marasa Gina Jiki

Ma’aikatar Yada Labaran Kano Na Hada Hannu Domin Tunkarar Kalubalen Abinci Marasa Gina Jiki

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Kano   Ma’aikatar yada labaran Jihar...

Bilya Bawale

Bilya Bawale Ya Zamo Sardaunan Matasan Kabi Na Farko

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Daga Jamil Gulma, Birnin Kebbi   Masarautar Kabin Argungu da...

Garun Danga

Karamar Hukumar Gabasawa Gidan APC Ce – Garun Danga

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Daga Ibrahim Muhammad, Kano   Shugaban Karamar Hukumar Gabasawa, Hon....

Next Post
Ekene

Allah Ne Ya Umarce Ni Na Tallafa Wa Marasa Galihu – Ekene Adams

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version