Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Tsohon Mataimakin Gwamnan Zamfara, Wakkala Ya Koma Jam’iyyar PDP

Tsohon Mataimakin Gwamnan Zamfara, Wakkala Ya Koma Jam'iyyar PDP

by Daurawa Daurawa
December 2, 2020
in LABARAI
1 min read
Tsohon Mataimakin Gwamnan Zamfara, Wakkala Ya Koma Jam’iyyar PDP
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Hussaini Yero

Mataimakin Tsohon Gwamnan Jihar Zamfara, Malam Ibrahim Wakala Liman ya canza sheka daga jam’iyyarsa ta APC zuwa PDP.

samndaads

Wakala ya sanar da ficewa daga APC ne a yau Laraba a Gusau, Babban Birnin Jihar Zamfara.

Tsohon mataimakin gwamnan ya kwashe tsawon shekaru 8 a matsayin mataimakin Gwamna Abdul’aziz Yari a karkashin inuwar jam’iyyar APC.

“Ganin yadda gwamnatin jam’iyyar PDP ta ke taka rawar gani  wajen ci gaban jihar ta kowane sashe, kuma gwamna Bello Muhammad Matawallen Maradun yana amsar shawarwarina domin ci gaban jihar, shi ne ya kara min kwarin gwiwar canza sheka zuwa ga Jam’iyyar PDP.” inji Malam Wakala.

SendShareTweetShare
Previous Post

Zabarmari: An Samu Karin Gawar Manoman Da Boko Haram Ta Kashe

Next Post

Na’urar Bincike Ta Chang’e-5 Ta Sauka A Duniyar Wata

RelatedPosts

Jami’an NIS Na Samun Horo A Kan Amfani Da Dokokin Shige Da Ficen ƙasa

Jami’an NIS Na Samun Horo A Kan Amfani Da Dokokin Shige Da Ficen ƙasa

by Sulaiman Ibrahim
6 hours ago
0

Shirin yaƙi da safarar bil’adama da fasa-ƙwaurin ‘yan gudun hijira...

‘Yan Nijeriya Mutum Miliyan 15 Na Shan Kwayoyi, Inji Buba Marwa

‘Yan Nijeriya Mutum Miliyan 15 Na Shan Kwayoyi, Inji Buba Marwa

by Muhammad
8 hours ago
0

Shugaban Hukumar NDLEA mai yaki da sha da fataucin miyagun...

Katin Zama Dan Kasa

Nijeriya Ta Wajabta Wa Jami’an Diflomasiyya Mallakar NIN

by Sulaiman Ibrahim
15 hours ago
0

A jiya Lahadi Gwamnatin Tarayya ta shaida cewar, ya zama...

Next Post
Na’urar Bincike Ta Chang’e-5 Ta Sauka A Duniyar Wata

Na’urar Bincike Ta Chang’e-5 Ta Sauka A Duniyar Wata

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version