Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASASHEN WAJE

Tsohon Shugaban Kasar Cote D’iboire Na Fatan Sauyi A Zaben 2018

by Tayo Adelaja
September 21, 2017
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

A Cote D’iboire jam’iyyar PDCI mai kawance da jam’iyyar Shugaban kasar RDR, ta bakin shugaban ta tsohon Shugaban kasar Henri Konan Bedie, na sa ran a samu sauyi ta fuskar shugabancin kasar Cote d’Iboire.

Bedie ya bayyana haka ne gaban duban magoya bayan jam’iyyar tareda cewa a lokacin zaben 2011, sun cimma matsaya ta cewa a shekara ta 2020,jam’iyya mai ci a yanzu za ta mika ragama zuwa jam’iyyar da ta mara masu a zaben da ya gabata, sabili da haka magoya bayan shugaban kasar su daina kawo rudani ga salon tafiyar siyasar gungun jam’iyyoyi da suka dafawa Shugaban kasar Ouattara.

samndaads

Medico: Girgizar Kasa Ta Hallaka Sama Da Mutane 200

Girgizar kasa mai karfin gaske da ta aukawa tsakiyar kasar Medico, tayi sanadin mutuwar sama da mutane 200, tare da rusa daruruwan gidaje.

Girgizar kasar mai karfin maki 7.1 da ta jijjiga makwabtan ihohin Medico City, ta auku ne jim kadan bayan daruruwan ‘yan kasar ta Medico, sun kammala karbar horon ceto da kuma bada agajin gaggawa a duk lokacin da aka samu girgizar kasa.

Ko a farkon watan Satumba, sai da wata girgizar kasar mai karfin maki 8.1 da ta aukawa kudancin kasar ta hallaka mutane 90.

SendShareTweetShare
Previous Post

Suu Kyi Na Kokarin Lullube Kura Da Fatar Akuya -Amnesty

Next Post

Wutar Lantarki: Mega Watt 2,000 Da Aka Samar Ba A Yi Tattalin Su Ba -Minista

RelatedPosts

Amurkawa

Biden Ya Gabatar Da Shirinsa Na Yi Wa Dukkan Amurkawa Rigakafi

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Zababben shugaban Amurka Joe Biden ya gabatarwa Amurkawa shirinsa na...

Jamhuriyar Afrika

Yawan ‘Yan Jamhuriyar Afrika Ta Tsakiya Da Ke Gudun Hijira Ya Ninka Cikin Mako Daya

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Majalisar Dinkin Duniya ta ce adadin ‘yan gudun hijirar dake...

Masu Neman Mafaka Sun Fara Tattaki Daga Honduras Zuwa Amurka

by Sulaiman Ibrahim
3 days ago
0

Wani sabon ayarin dubunnan masu neman mafaka a Honduras sun...

Next Post

Wutar Lantarki: Mega Watt 2,000 Da Aka Samar Ba A Yi Tattalin Su Ba -Minista

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version