Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASASHEN WAJE

Tsohon Shugaban Kasar Cote D’iboire Na Fatan Sauyi A Zaben 2018

by Tayo Adelaja
September 19, 2017
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

A Cote D’iboire jam’iyyar PDCI mai kawance da jam’iyyar Shugaban kasar RDR, ta bakin shugaban ta tsohon Shugaban kasar Henri Konan Bedie, na sa ran a samu sauyi ta fuskar shugabancin kasar Cote d’Iboire.

Bedie ya bayyana haka ne gaban duban magoya bayan jam’iyyar tareda cewa a lokacin zaben 2011, sun cimma matsaya ta cewa a shekara ta 2020,jam’iyya mai ci a yanzu za ta mika ragama zuwa jam’iyyar da ta mara masu a zaben da ya gabata, sabili da haka magoya bayan shugaban kasar su daina kawo rudani ga salon tafiyar siyasar gungun jam’iyyoyi da suka dafawa Shugaban kasar Ouattara.

samndaads
SendShareTweetShare
Previous Post

Shugaban Kasa Muhammadu Buhari yayin da wasu gwamnoni suke yi masa maraba da zuwa taron majalisar dinkin duniya sashe na 72, a birnin Newyork.

Next Post

Kotun Kolin Iraki Ta Dakatar Da Zaben Raba Gardamar Yankin Kurdawa

RelatedPosts

Faduwar Trump

Me Zai Biyo Bayan Darewar Karajar Biden Da Faduwar Trump?

by Muhammad
23 hours ago
0

Idanun duniya na kan ranar Larabar jiya, 20 ga Janarairu,...

Allurar Korona

An Soma Yin Allurar Korona A India Da Brazil

by Muhammad
23 hours ago
0

A yau asabar kasashen Duniya da suka hada Indiya ,Brazil...

Trump Ya Fice Daga Fadar ‘White House’ Gabanin Rantsar Da Biden

Trump Ya Fice Daga Fadar ‘White House’ Gabanin Rantsar Da Biden

by Muhammad
2 days ago
0

Trump ya ce mutane "ba su san aiki tukuru" da...

Next Post

Kotun Kolin Iraki Ta Dakatar Da Zaben Raba Gardamar Yankin Kurdawa

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version